A yau Alhamis ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya bayar da wani muhimmin umarni, biyowa bayan wata gobara da ta tashi a wani kamfanin sarrafa takalma dake garin Jinjiang, wanda ke karkashin birnin Quanzhou na lardin Fujian dake gabashin kasar Sin.
Shugaba Xi, ya bayar da umarnin aiwatar da dukkanin matakan da suka wajaba, na bincike da ceton rai, tare da tantance dalilan aukuwar hadari, tare da tsaurara hukunci kan wadanda suka aikata ba daidai ba.
Gobarar ta tashi ne da kusan karfe 12 na tsakar ranar yau Alhamis, ta kuma haddasa babbar asarar rayuka. (Mai fassara: Saminu Alhassan)
ADVERTISEMENT
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/













