ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kawancen Sin Da Rasha Na Kara Tabbatar Da Amincincewa Da Junansu A Duniya

by Sulaiman
2 months ago

Dangantaka tsakanin Sin da Rasha na ci gaba da kara karfi a matsayin daya daga cikin manyan hadin gwiwar siyasa da tattalin arziki a duniya. Tsawon shekaru, kasashen biyu sun gina alaka mai dorewa bisa amincewa da juna, hadin gwiwar makamashi, kasuwanci, tsaro, da kuma goyon bayan juna a manyan batutuwan duniya. Wannan kusanci ya sa Beijing da Moscow ke zama abokan hulda da ke neman tabbatar da zaman lafiya da daidaito a tsarin duniya wanda a yanzu haka yake fuskantar sauye-sauye da ba a taba ganin irinsu ba a karni guda da ya gabata.

Bayan shugaba Xi ya tarbi shugaba Putin da bikin maraba na musamman a wajen zauren al’umma da ke tsakiyar Beijing, shugabannin biyu sun tattauna batutuwan da suka shafi bunkasa kasuwanci, makamashi, fasaha, da hadin gwiwar diflomasiyya.

Masana harkokin siyasa na ganin cewa wannan ziyara wata alama ce ta kudurin kasashen biyu na kara zurfafa alakarsu musamman a wannan sabon zamani da ake fama da sauye-sauyen siyasa da tattalin arziki a duniya.Ziyarar ta kuma zo ce a daidai lokacin da ake gudanar da bikin baje kolin kayayyaki kirar Sin da Rasha karo na 10, inda ’yan kasuwar kamfanonin kasashen biyu ke yaukaka mu’amala a tsakaninsu.

ADVERTISEMENT

Bikin baje kolin wanda aka fara gudanarwa a shekarar 2014, a bana yana gudana ne a birnin Harbin na Sin, inda yake samun halartar kamfanoni sama da 1500 daga kasashe da yankuna 46 na duniya.

Har ila yau, Sin da Rasha na ci gaba da hada kai wajen karfafa tsarin duniya mai bai wa kowace kasa damar yin tasiri ba tare da mamaya ko kashin dankali daga wata kasa guda ba. Hadin gwiwarsu a fannoni kamar na makamashi, binciken kimiyya, da musayar al’adu na nuna yadda suke kokarin samar da hadin kai mai dorewa. Haka nan, yawaitar ganawa tsakanin Xi Jinping da Vladimir Putin a matsayin shugabannin manyan kasashen biyu na duniya, na kara tabbatar da amincewa da juna a tsakanin kasashensu tare da karfafa dangantakar al’ummomin kasashen biyu.Kasar Sin dai na kara zama cibiyar da ke jan hankalin duniya saboda saurin bunkasar tattalin arzikinta da ci gaban fasaha da kuma gudunmawar da take bayarwa ga raya kasuwancin duniya, da kirkire-kirkire, da kuma shiga a dama da ita tare da sauke nauyin da ke wuyanta a matsayin babbar kasa a duniya ta hanyar gabatar da muhimman shawarwari na warware cukurkudaddun al’amuran duniya a fannin tsaro, inganta shugabanci, bunkasa wayewar kan bil’adama har ma da shiga gaba wajen samar da kyakkyawar makoma ta bai-daya ga dukkannin bil’adama. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin
  • Sulaiman
    Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya
  • Sulaiman
    Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara
  • Sulaiman
    Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

MASU ALAKA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin
Daga Birnin Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya
Daga Birnin Sin

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela
Daga Birnin Sin

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
Next Post
Lai Ching-te Na Shan Suka Yayin Da Yunkurin Neman ’Yancin Taiwan Ke Rasa Goyon Baya

Lai Ching-te Na Shan Suka Yayin Da Yunkurin Neman ’Yancin Taiwan Ke Rasa Goyon Baya

LABARAI MASU NASABA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 6, 2026
Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026
ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

July 6, 2026
Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.