ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Nazarin Ilmin Dokar Kasashen Duniya Ta Kasar Sin Ta Yi Kira Ga kasashen Duniya Da Su Bi Dokar Kasa Da Kasa

by Sulaiman and CGTN Hausa
3 months ago
Sin

An gudanar da taron karawa juna sani na shekarar 2026, na kungiyar nazarin ilmin dokokin kasashen duniya ta kasar Sin a birnin Shanghai na kasar Sin tsakanin ranakun 24 zuwa 26 ga watan nan na Afirilu.

Kuma babban taken taron na bana shi ne “Tsayawa tsayin daka wajen kare dokokin kasa da kasa, don kyautata aikin gudanar da harkokin kasashen duniya”.

Kana an gudanar da taron tattaunawa game da yadda za a kare tsarin kasa da kasa bayan Yakin Duniya Na Biyu bisa madaidaicin ra’ayin dokar kasa da kasa.

ADVERTISEMENT

Yayin taron, shugaban sashen tanade-tanade, da ka’idoji na ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Qi Dahai ya bayyana cewa, a lokacin da ake fuskantar sauye-sauyen yanayin duniya, ya kamata a tsaya tsayin daka wajen kiyaye tsarin kasashen duniya na MDD, da manufar kasashen duniya bisa dokar kasa da kasa, da ka’idar kiyaye dangantakar dake tsakanin kasashen duniya bisa kundin tsarin mulkin MDD.

Kazalika, a nasa tsokacin, mamban kwamitin dokar kasa da kasa na MDD Ma Xinmin ya ce, bisa tushen kare manufofi da ka’idojin kundin tsarin mulkin MDD, za a inganta halartar kasashe masu tasowa cikin harkokin kirkire-kirkire masu nasaba da ra’ayoyi, da manufofi, da ka’idojin dokar kasa da kasa.

LABARAI MASU NASABA

Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar

Sin Ta Zamo Kan Gaba A Duniya A Fannin Kirar Mutum-Mutumin Inji

Bugu da kari a yayin taron, kungiyar nazarin ilmin dokar kasashen duniya ta kasar Sin, ta fitar da sanarwa ga kasashen duniya wadda ke kiransu da su bi dokar kasa da kasa, da kaucewa amfani da matakan soja ba bisa doka ba.

Ta kuma yi kira ga gamayyar kasa da kasa da su bi dokar kasa da kasa, da aiwatar da tsarin kare zaman lafiyar duniya, tare da warware sabanin dake tsakanin kasa da kasa cikin lumana.

Haka kuma, ta yi kira ga kasashen duniya da su kauracewa daukar matakan soja ba bisa doka ba, yayin raya dangantakar dake tsakanin kasashen duniya, da kare zaman lafiya da tsaron duniya, ta yadda za a inganta dunkulewar dukkanin bil Adama a nan duniya. (Mai Fassara: Maryam Yang)

Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar
  • Sulaiman
    Sin Ta Zamo Kan Gaba A Duniya A Fannin Kirar Mutum-Mutumin Inji
  • Sulaiman
    Kimi K3 Ya Bayyana Yunkurin Sin Na Raya Fasahar AI A Bayyane Ta Yadda Kowa Zai Amfana
  • Sulaiman
    Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin A Saliyo Ta Fara Horar Da Ma’aikatan Jinya Dabarun Likitancin Gargajiya Na Sin
Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin A Saliyo Ta Fara Horar Da Ma’aikatan Jinya Dabarun Likitancin Gargajiya Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken Pew: Me Ya Sa Sin Ta Fi Amurka Samun Anincewar Jama’a?
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

MASU ALAKA

Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar
Daga Birnin Sin

Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar

July 20, 2026
Sin Ta Zamo Kan Gaba A Duniya A Fannin Kirar Mutum-Mutumin Inji
Daga Birnin Sin

Sin Ta Zamo Kan Gaba A Duniya A Fannin Kirar Mutum-Mutumin Inji

July 20, 2026
Kimi K3 Ya Bayyana Yunkurin Sin Na Raya Fasahar AI A Bayyane Ta Yadda Kowa Zai Amfana
Daga Birnin Sin

Kimi K3 Ya Bayyana Yunkurin Sin Na Raya Fasahar AI A Bayyane Ta Yadda Kowa Zai Amfana

July 20, 2026
Next Post
Sin Ta Gabatar Da Matsaya Kan Dokar “Gaggauta Saurin Bunkasa Masana’antu” Da EU Ke Shirin Aiwatarwa

Sin Ta Gabatar Da Matsaya Kan Dokar "Gaggauta Saurin Bunkasa Masana’antu" Da EU Ke Shirin Aiwatarwa

LABARAI MASU NASABA

NAFDAC Ta Kama Jabun Giya, Gurbataccen Abinci Da Motocin Man Kalanzir

NAFDAC Ta Kama Jabun Giya, Gurbataccen Abinci Da Motocin Man Kalanzir

July 20, 2026
Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar

Karfin Sin A Bangaren AI Ya Samarwa Kasashe Masu Tasowa Damarmakin Cin Gajiyar Fasahar

July 20, 2026
Sin Ta Zamo Kan Gaba A Duniya A Fannin Kirar Mutum-Mutumin Inji

Sin Ta Zamo Kan Gaba A Duniya A Fannin Kirar Mutum-Mutumin Inji

July 20, 2026
Shari’ar Malami Ba Za Ta Dakatar Da Burinsa Na Gwamna Ba, Inji Jam’iyyar ADC Ta Kebbi

Shari’ar Malami Ba Za Ta Dakatar Da Burinsa Na Gwamna Ba, Inji Jam’iyyar ADC Ta Kebbi

July 20, 2026
Kimi K3 Ya Bayyana Yunkurin Sin Na Raya Fasahar AI A Bayyane Ta Yadda Kowa Zai Amfana

Kimi K3 Ya Bayyana Yunkurin Sin Na Raya Fasahar AI A Bayyane Ta Yadda Kowa Zai Amfana

July 20, 2026
Kwamandojin Kungiyar Ansaru Biyu Sun Amsa Laifin Garkuwa Da Mutane A Kotu

Kwamandojin Kungiyar Ansaru Biyu Sun Amsa Laifin Garkuwa Da Mutane A Kotu

July 20, 2026
Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin A Saliyo Ta Fara Horar Da Ma’aikatan Jinya Dabarun Likitancin Gargajiya Na Sin

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin A Saliyo Ta Fara Horar Da Ma’aikatan Jinya Dabarun Likitancin Gargajiya Na Sin

July 20, 2026
ICPC Ta Yi Karar Likitan El-Rufai Kan Ƙirƙirar Jabun Rahoton Lafiya

ICPC Ta Yi Karar Likitan El-Rufai Kan Ƙirƙirar Jabun Rahoton Lafiya

July 20, 2026
Binciken Pew: Me Ya Sa Sin Ta Fi Amurka Samun Anincewar Jama’a?

Binciken Pew: Me Ya Sa Sin Ta Fi Amurka Samun Anincewar Jama’a?

July 20, 2026
Cikakken Jerin Yan Wasan Da Suka Lashe Kyautuka A Gasar Kofin Duniya

Cikakken Jerin Yan Wasan Da Suka Lashe Kyautuka A Gasar Kofin Duniya

July 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.