ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mahangar Al’ummun Afirka Dangane Da Kaddamar Da Shekarar Musayar Al’adu Da Cudanya Tsakanin Al’ummun Sin Da Na Afirka

by Sulaiman and CGTN Hausa
6 months ago
Afirka

Bayan kaddamar da shekarar musayar al’adu da cudanya tsakanin al’ummun Sin da na nahiyar Afirka a shekarar nan ta 2026, masharhanta  da dama musamman daga kasashen Afirka, na ganin an dauki wata hanya ta kara raya cudanya tsakanin Sin da kasashen Afirka, wanda hakan ke nuni ga fadada alakar sassan biyu daga samar da ababen more rayuwa, da bunkasa hada-hadar cinikayya zuwa zurfafa sada zumunta, da raya zamantakewar al’ummun sassan biyu.

Ko shakka babu, bunkasa musaya tsakanin al’ummun Sin da na kasashen Afirka zai yaukaka amincewa da fahimtar juna, da raba kwarewa a fannin sanin makamar aiki musamman ga al’ummun kasashen Afirka masu tasowa. Karkashin wannan manufa, dalibai, da matasa, da kwararru da masu sana’o’i, da masu bincike, da ma’aikatan kafofin watsa labarai za su samu zarafin cudanya kai tsaye, tare da gane yadda bangarorin biyu ke gudanar da manufofin raya ci gaban al’umma. Kuma sannu a hankali, za su kai ga bude sabbin babuka na hadin gwiwa mai dorewa.

A gani na wani abu da ya bambanta sabuwar manufar nan ta raya musayar al’adu da cudanya tsakanin al’ummun Sin da na nahiyar Afirka, da manufofi makamantanta na baya, shi ne dora karin muhimmanci kan ci gaban al’ummu, da cudanyar jama’a a matakin farko. Wannan kari ne kan manufofin baya, na samar da ababen more rayuwa, irinsu hanyoyin mota, da layukan dogo, da hakar ma’adanai da hada-hadar kudade da dai sauransu.

ADVERTISEMENT

Kaddamar da shekarar musayar al’adu da cudanya tsakanin al’ummun Sin da na nahiyar Afirka a shekarar nan ta 2026, ya zamo jigon mayar da karin matasan nahiyar Afirka masu dogaro da kai, kana za a kai ga raya al’adu, da ilimi da kafafen watsa labarai. Har ila yau, karkashin hakan an tsara aiwatar da ayyuka kusan 600, matakin dake nuni ga shirin wanzar da aniyar raya zamantakewar al’ummun Afirka cikin dogon lokaci, wanda hakan na da matukar muhimmanci ga cimma nasarar bunkasa cinikayya, da zuba jari, da hadin gwiwar samun ci gaban bai daya na shekaru masu yawa a nan gaba.

A kasashen Afirka, wannan manufa za ta samar da muhimman damammaki na raya sanin makamar aiki, musamman a gabar da kasashen nahiyar ke ta kokarin fadada hanyoyin raya tattalin arzikinsu, da neman hanyoyin magance kalubalen kamfar guraben ayyukan yi tsakanin matasa.

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Ko shakka babu wannan manufa ta musayar al’adu da cudanya tsakanin al’ummun Sin da na nahiyar Afirka za ta taimaka kwarai wajen gina kwarewar ayyuka, da horar da matasa, da musayar ilimi a muhimman sassa. A daya bangaren kasashen Afirka, za su iya yin koyi daga kwarewar Sin a fagen bunkasa masana’antu, da fasahohin dijital, da yawon bude ido, da bunkasa kananan sana’o’i da dai sauransu.

Afirka
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives
  • Sulaiman
    Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong
  • Sulaiman
    Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana
Afirka
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

MASU ALAKA

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026
Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

July 26, 2026
Next Post
Ɗalibin Jami’a Ya Hallaka Kansa Har Lahira A Neja

Ɗalibin Jami'a Ya Hallaka Kansa Har Lahira A Neja

LABARAI MASU NASABA

Auto Draft

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

July 27, 2026
Afirka

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026
Afirka

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

July 26, 2026
Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

July 26, 2026
Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

July 26, 2026
Afirka

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026
Bala Mohammed

Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun

July 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.