• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Matasa Ne Ya Dace Su Zabi Shugaban Nijeriya Na Gaba —Dan Majalisa

by Sulaiman
1 month ago
in Siyasa
0
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babu wani dan takarar shugaban kasa da zai iya lashe zaben 2023 ba tare da goyon bayan matasa ba, in ji dan takarar jam’iyyar PDP a mazabar tarayya ta Ekiti ta Kudu 1, Henrich Akomolafe.

Ya kuma jaddada cewa matasa su ne kawai za su iya kawo sauyi a kasar nan.

  • Harin Jirgin Kasa: Naira Miliyan 100 Ne Kudin Fansar Duk Mutum Daya —’Yan Ta’adda

Akomolafe, mai shekaru 29, ya bayyana hakan ne a ranar Lahadi cewa idan ba matasa, zaben 2023 ba zai yiwu ba.

Don haka ya yi kira ga kowane dan takarar shugaban kasa da ya tafi da matasa tare da tabbatar da sahihin zabe na gaskiya.

A cewarsa, ’yan siyasa sun yi tunani da bincike sun gane cewa, a zabe mai zuwa, babu wani ubangida da zai cece su sai dai hada kai da matasa.

Labarai Masu Nasaba

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba

Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe

ShareTweetSendShare
Previous Post

Takarar Tinubu Da Shettima Babbar Nasarar APC Ce – Buni

Next Post

Sin Ta Yi Saurin Samun Karuwar Hukumomin Kula Da Hakkin Mallakar Fasaha

Related

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba
Siyasa

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba

16 hours ago
Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe
Siyasa

Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe

19 hours ago
Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim
Labarai

Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim

20 hours ago
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP
Siyasa

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

2 days ago
Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu
Siyasa

Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu

2 days ago
Gwamna Wike Ya Karyata Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Jihar Ribas
Siyasa

Gwamna Wike Ya Karyata Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Jihar Ribas

2 days ago
Next Post
Sin Ta Yi Saurin Samun Karuwar Hukumomin Kula Da Hakkin Mallakar Fasaha

Sin Ta Yi Saurin Samun Karuwar Hukumomin Kula Da Hakkin Mallakar Fasaha

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.