ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwar Likitanci Tsakanin Sin Da Afirka A Habasha

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 hours ago
Sin

Sin da Afirka sun kaddamar da shirye-shiryen hadin gwiwa a sashen likitanci jiya Litinin, da nufin sabunta ayyukan kiwon lafiyar al’ummar nahiyar, a matsayin wani bangare na zurfafa tsarin hadin gwiwa a aikace game da kiwon lafiyar jama’a na Sin da Afirka.

Taron wanda aka shirya bisa hadin gwiwa tsakanin Asibitin Xiangya na Jami’ar Tsakiyar Kudanci ta kasar Sin, da Babban Asibitin Hanyar Siliki na Addis Ababa, da kuma Asibitin Kawancen Sin da Afirka, ya kasance na kaddamar da shirin hadin gwiwa na Sin da Afirka a bangaren likitancin warkar da marasa lafiya ta hanya mai sauki, tare da kaddamar da cibiyar horaswa kan tiyatar mutum-mutumin na’ura ta Sin da Afirka, da kuma cibiyar horaswa kan fasahar duba marasa lafiya ta hanyar amfani da kananan kayan aiki masu kamara ta Sin da Afirka.

Da yake jawabi ga mahalarta taron, shugaban kasar Habasha, Taye Atske Selassie ya jaddada muhimmancin shigar da fasahar zamani da kuma samar da kwararrun ma’aikatan kiwon lafiya a bangaren kula da lafiyar al’umma.

ADVERTISEMENT

Musamman ma, shugaban ya yaba wa masu horaswa da likitoci na kasar Sin saboda jajircewarsu wajen bayar da horo da ilimi da kuma kwarewa, inda ya bayyana hakan a “matsayin mataki mai matukar muhimmanci wajen inganta ayyukan kiwon lafiyarmu, da samar wa da kawunanmu sararin amfani da sabuwar fasaha, da kuma zama a sahun gaba ta fuskoki da dama.”

Ana sa ran sabbin shirye-shiryen da aka kaddamar za su zurfafa hadin gwiwa na dogon lokaci tsakanin cibiyoyin kiwon lafiya na Sin da Afirka ta hanyar habaka samar da kwararru na musamman ga Afirka ta fuskar ba su jagoranci cikin tsari, da horaswa bisa amfani da na’urar kwaikwayon abubuwa tamkar na gaske, da koyarwa da duba marasa lafiya a aikace a fannin dabarun tiyata na kananan kayan aiki masu kamara da na mutum-mutumin na’ura.

LABARAI MASU NASABA

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

A yayin taron dai, kimanin masu samun horo 40 daga kasashen Sudan, Tanzania, Uganda, Ghana, Libya, da Habasha sun shiga cikin shirin horaswa na farko kan fasahar amfani da kananan kayan aiki masu kamara wanda kwararru na kasar Sin suka gudanar. (Mai fassara: Abdulrazaq Yahuza Jere)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Babu Wani Ɗan Nijeriya Da Zai Kwana da Yunwa — Remi Tinubu
  • Sulaiman
    Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Soke Umarnin Cire Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu Huɗu
  • Sulaiman
    Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin
  • Sulaiman
    2027: Gwamnan Kaduna Ya Sanar Da Sabon Mataimakinsa A Zaɓen Gwamna

MASU ALAKA

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

July 28, 2026
Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

July 28, 2026
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing
Daga Birnin Sin

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing

July 28, 2026
Next Post
Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI

Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI

LABARAI MASU NASABA

Sana’ar Ƙosai: Remi Tinubu Ta Yi Kira ga Burna Boy da Davido Su Taimaka wa Talakawa

Babu Wani Ɗan Nijeriya Da Zai Kwana da Yunwa — Remi Tinubu

July 28, 2026
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Soke Umarnin Cire Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu Huɗu

July 28, 2026
Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

July 28, 2026
Ruwa

2027: Gwamnan Kaduna Ya Sanar Da Sabon Mataimakinsa A Zaɓen Gwamna

July 28, 2026
Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

July 28, 2026
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing

July 28, 2026
Rimin-gado Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Batun Yi Wa ‘Yan Daba Alfarma A Kano

Rimin-gado Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Batun Yi Wa ‘Yan Daba Alfarma A Kano

July 28, 2026
Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI

Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI

July 28, 2026
An Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwar Likitanci Tsakanin Sin Da Afirka A Habasha

An Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwar Likitanci Tsakanin Sin Da Afirka A Habasha

July 28, 2026
Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

July 28, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.