ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Wajen Sin: Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka Na Da Ma’anar Tarihi

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 weeks ago
The U.S. and Chinese flag at the Great Hall of the People prior to the state dinner of President Donald Trump and Chinese President Xi Jinping on Thursday May 14, 2026, in Beijing. (AP Photo/Mark Schiefelbein)

The U.S. and Chinese flag at the Great Hall of the People prior to the state dinner of President Donald Trump and Chinese President Xi Jinping on Thursday May 14, 2026, in Beijing. (AP Photo/Mark Schiefelbein)

Bisa gayyatar da shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya yi masa, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gudanar da ziyara a kasar Sin tsakanin ranar Laraba da Juma’ar makon da muke ciki.

Daga baya a jiya Juma’a, ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya yi wa manema labaru karin haske dangane da ganawar da shugabannin kasashen biyu suka yi a wannan karo.

A cewar jami’in na Sin, shugabannin kasashen Sin da Amurka sun yi musayar ra’ayi kan batun raya huldar dake tsakanin kasashensu, da al’amuran da ke faruwa a kasashe da shiyyoyi daban daban, wadanda ke jan hankalin al’ummun duniya, inda tattaunawar da suka yi ta nuna cewa, dukkan kasashen biyu za su iya cimma burinsu na raya kasa, ta hanyar baiwa junansu goyon baya, tare da haifar da alfanu ga al’ummun kasashe daban daban.

ADVERTISEMENT

Ban da haka, Wang Yi ya yi tsokaci kan matsaya daya da shugabannin kasashen Sin da Amurka suka cimma, game da kafa “dangantaka mai dorewa, da amfani bisa manyan tsare-tsare” tsakanin kasashensu.

Ya ce, wannan nau’in dangantaka ya shafi dora muhimmanci kan hadin gwiwar bangarorin 2, da yin takara a tsakaninsu bisa wani tsari mai dacewa, da kokarin cika alkawari, da neman tabbatar da zaman lafiya.Duk a wajen ganawar ta wannan karo, Wang Yi ya ce shugabannin kasashen biyu sun yarda da ci gaba da kokarin yin musayar ra’ayi tsakaninsu.

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Kana bisa gayyatar da shugaba Trump ya yi masa, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai kai ziyara kasar Amurka a lokacin kaka na bana. Ban da haka, kasashen 2 za su kara kokarin mu’ammala da juna, don neman daidaita huldar dake tsakaninsu ta fuskar tattalin arziki da cinikayya, da karfafa cudanya a fannonin da suka shafi ilimi, da aikin yada labarai, da masana’antu, da kasuwanci, da dai makamantansu.Haka zalika, babban jami’in na kasar Sin ya ambaci wani batu mai muhimmanci da shugabannin biyu suka tattauna a kai, wato batun yankin Taiwan.

A cewar Wang Yi, matsayin kasar Sin dangane da lamarin a zahiri yake, wato na farko, batun yankin Taiwan batu ne na cikin gida na kasar Sin. Kana na biyu, batun Taiwan yana da matukar muhimmanci ga huldar dake tsakanin Sin da Amurka.

Sa’an nan, na uku, niyyar tabbatar da kwanciyar hankali a mashigin teku na Taiwan ta dace da burin kasashen Sin da Amurka na kare moriyar kansu.

Duk a wajen ganawar a cewar Wang Yi, shugabannin Sin da Amurka sun yi musayar ra’ayoyi dangane da batutuwan yankin Gabas ta Tsakiya da Ukraine, inda shugaba Xi Jinping ya jaddada bukatar komawa teburin shawarwari maimakon ci gaba da amfani da karfin tuwo, ta yadda za a samu damar gaggauta kawo karshen yake-yake. (Bello Wang)

Amurka
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya
Amurka
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
  • Sulaiman
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • Sulaiman
    ’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
‘Ɗan Shekara 30’ Buba Ya Janye Daga Takarar Majalisar Wakilai

'Ɗan Shekara 30' Buba Ya Janye Daga Takarar Majalisar Wakilai

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.