ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Musulman Kudu Maso Gabas Za Su Kaddamar Da Alkur’anin Da Aka Fassara Zuwa Harshen Igbo

by Sadiq
4 years ago
Igbo

Musulmin Kudu Maso Gabas,a karkashin inuwar Kungiyar Da’awah ta Musulmin Igbo, za ta kaddamar da Alkur’ani mai tsarki da aka fassara da harshen Igbo a ranar Juma’a.

Kungiyar ta bayyana haka ne yayin zantawarta da jaridar Daily Trust a ranar  Alhamis.

  • Zargi Safara: Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Lauyoyin Da Za Su Je Burtaniya Don Kare Ekweremadu
  • Ukraine Na Bukatar Dala Biliyan Biyar Domin Yakar Rasha A Kowanne Wata

Wakilan kungiyar karkashin jagorancin Muhammed Muritala Chukwuemeka, sun ce shi da tawagarsa sun yanke shawarar isar da sakon Allah ga ‘yan’uwansu Igbo ta hanyar Alkur’anin da aka fassara da yarensu.

ADVERTISEMENT

A cewar rahoton, Chukwuemeka, dan asalin Karamar Hukumar Orlu ta Jihar Imo, ya bayyana addinin musulunci a matsayin addinin zaman lafiya da ya haramta kashe dan Adam, inda ya kara da cewa aikin fassarar ya dauki kusan shekaru biyar kafin ya kammala.

Ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su halarci taron kaddamar da bikin, wanda za a yi bayan sallar Juma’a a masallacin Ansar-ud-deen da ke Maitama, a birnin tarayya Abuja.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Chukwuemeka, ya kuma yi kira ga ‘yan Nijeriya masu kishin kasa da su tallafa wajen samar da littafi mai tsarki domin isar da sakon Allah cikin lumana ga ’yan kabilar Igbo a Kudu Maso Gabas da sauran sassan Nijeriya.

“Kasa da shekara biyar ba kafin na kammala fassarar. Muna kira ga ’yan Nijeriya masu hannu da shuni da su taimakawa wajen samar da littafi mai tsarki da yawa. A yanzu haka mun buga kwafi 500 kuma an riga an tura kwafi 100 zuwa Kudu Naso Gabas,” inji shi.

MASU ALAKA

Labarai

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Labarai

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Next Post
Ganduje Ya Nada Sabon Shugaban Kungiyar Kano Pillars 

Ganduje Ya Nada Sabon Shugaban Kungiyar Kano Pillars 

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.