• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ukraine Na Bukatar Dala Biliyan Biyar Domin Yakar Rasha A Kowanne Wata

by Sadiq
11 months ago
in Kananan Labarai
0
Ukraine Na Bukatar Dala Biliyan Biyar Domin Yakar Rasha A Kowanne Wata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Zaburad Da Qausain Tv Ya Kara Himma

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje

Shugaban kasar Ukraine Volodomy Zalensky, ya shaida wa shugabannin kasashen kungiyar tsaro ta NATO cewa kasarsa na bukatar dala biliyan biyar a kowane wata domin yakar dakarun Russia.

A cikin wani jawabi da ya yi ta na’ura a wani muhimin taron da kungiyar ke yi a Spain, Mr. Zelensky ya ce kasar na cikin matukar bukatar makaman yaki.

  • Hadin gwiwar yankin gabas da na yamma: Mataki mai kyau wajen raya yankin Xinjiang
  • Yadda ‘Yan Filato Ke Rajistar Katin Zabe Duk Da Mamakon Ruwan Sama

“Ukraine na bukatar makamai masu linzami da na’urorin kariya daga hare-hare ta sama na zamani. Kuma duk kuna da su. Idan kuka samar mana da su tun kun karya lagon Rasha na lalata birane Ukraine da firgitar da fararen hularta” .

Ya yi gargadin cewa kutsen na kasar Rasha ba zai tsaya kan Ukraine kadai ba, yana mai bayyana shi a zaman yaki makoma akidar dora duniya kan tafarki daya.

Gabanin jawabin nasa, Shugaba Biden na Amurka, ya sanar da cewa Amurka za ta kara yawan sojojinta a Nahiyar Turai saboda Shugaba Putin ya hargitsa zaman lafiyarta.

Shugaban NATO, Jen Stoltenberg, ya ce a wannan taron ana yi wa kawancen garambawul mafi girma tun bayan kawo karshen yakin cacar baka.

Tags: AmurkaBidenMakaman Kare DangiPutinRashaUkraineYakiZelensky
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hadin gwiwar yankin gabas da na yamma: Mataki mai kyau wajen raya yankin Xinjiang

Next Post

Zargi Safara: Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Lauyoyin Da Za Su Je Burtaniya Don Kare Ekweremadu

Related

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Zaburad Da Qausain Tv Ya Kara Himma
Labarai

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Zaburad Da Qausain Tv Ya Kara Himma

1 day ago
NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje
Labarai

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje

2 weeks ago
Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya
Labarai

Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya

3 weeks ago
Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 
Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 

3 weeks ago
Shugaban NIS Ya Nemi Birtaniya Ta Rika Mutunta Bakin Hauren Nijeriya
Kananan Labarai

Shugaban NIS Ya Nemi Birtaniya Ta Rika Mutunta Bakin Hauren Nijeriya

3 weeks ago
Hukumar KTSTA Ta Ƙaddamar Da Sabbin Motocin Sufuri A Katsina
Labarai

Hukumar KTSTA Ta Ƙaddamar Da Sabbin Motocin Sufuri A Katsina

2 months ago
Next Post
Zargi Safara: Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Lauyoyin Da Za Su Je Burtaniya Don Kare Ekweremadu

Zargi Safara: Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Lauyoyin Da Za Su Je Burtaniya Don Kare Ekweremadu

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

June 2, 2023
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.