• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutanen Da Suka Mutu Sanadiyyar Girgizar Kasa A Luding Sun Karu Zuwa 74

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Mutanen Da Suka Mutu Sanadiyyar Girgizar Kasa A Luding Sun Karu Zuwa 74
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

Ya zuwa yau Laraba, adadin mutanen da suka rasu sanadiyyar girgizar kasa mai karfin maki 6.8 da ta auku a gundumar Luding ta lardin Sichuan dake kudu maso yammacin kasar Sin ya karu zuwa 74, wasu 26 sun bace, kana mutane 259 suka ji rauni.

Yanzu ana nazarin yanayin da yankin ke ciki, da kuma gudanar da aikin ceton gaggawa. Kasar Sin kuma ta yi amfani da rukunin taurarin dan adam na Gaofen, don taimakawa aikin agaji, sakamakon girgizar kasa mai karfin maki 6.8 da ta afku a lardin Sichuan dake yankin kudu maso yammacin kasar.

  • Ma’aikata Sun Dukufa Domin Ceto Wadanda Girgizar Kasa Ta Aukawa A Lardin Sichuan

A cewar tsarin sa ido kan yanayin duniya, da cibiyar tattara bayanai ta hukumar kula da harkokin sararin samaniya ta kasar Sin (CNSA), sama da taurarin dan adam 10 ne aka tura, domin daukar hotunan wuraren da girgizar kasar ta afku, mintuna 10 bayan girgizar kasar da ta afku a gundumar Luding dake lardin Sichuan da karfe 1 saura minti 8 na yammacin ranar Litinin, ciki har da rukunin taurarin dan adam na Gaofen-3 mai lamba 01, da mai lamba 02, da mai lamba 03, da tauraron dan adam na Gaofen-1 D, da tauraron dan adam na Gaojing-1, matakin da ya taimaka wa kwararru wajen yin nazarin bayanai, da kara fahimtar yanayin lalacewar wadannan yankuna.

Hukumar CNSA za ta ci gaba da aika taurarin dan adam na farar hula da na kasuwanci, don tallafawa rigakafin aukuwar bala’i da ayyukan agaji, da bayar da tallafin bayanai game da sararin samaniya, don sa ido kan aukuwar bala’i da daukar matakan da suka dace. (Jamila Ibrahim Yaya)

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Ba Da Jimawa Ba Za Mu Wallafa Cikakken Sunayen Wadanda Aka Yi Wa Rajistar Katin Zabe – INEC

Next Post

Lauyoyi Sun Maka Ado Gwanja, Safara’u, 442 Da Wasu ‘Yan TikTok A Kotu

Related

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba
Daga Birnin Sin

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

7 hours ago
An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

17 hours ago
An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa

18 hours ago
Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi
Daga Birnin Sin

Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

18 hours ago
Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya

19 hours ago
Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang
Daga Birnin Sin

Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang

19 hours ago
Next Post
Lauyoyi Sun Maka Ado Gwanja, Safara’u, 442 Da Wasu ‘Yan TikTok A Kotu

Lauyoyi Sun Maka Ado Gwanja, Safara’u, 442 Da Wasu 'Yan TikTok A Kotu

LABARAI MASU NASABA

Goro

Goron Juma’a

December 8, 2023
Fu Qiaomei

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

December 8, 2023
kwastam

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

December 8, 2023
Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

December 8, 2023
tallafi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Raba Tallafi Ga Masu Kananan Masana’antu

December 8, 2023
Akpabio

‘Yan Nijeriya Ba Sa Amanna Da Jam’iyyun Siyasa – Akpabio

December 8, 2023
Manzon Allah

Daga Cikin Mutane Aka Aiko Manzon Allah Amma Ba Mutum Ne Kamar Kowa Ba (SAW)

December 8, 2023
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

December 8, 2023
Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

December 8, 2023
NAHCON

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.