• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Kwato Kudin Sata Sama Da Dala Biliyan Daya – Gwamnatin Tarayya

by Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
Nijeriya Ta Kwato Kudin Sata Sama Da Dala Biliyan Daya – Gwamnatin Tarayya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya a ranar Larabar da ta gabata ta ce an kwato sama da dala biliyan 1 da aka sace daga asusun gwamnati tun farkon gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai na fadar gwamnatin jim kadan bayan kammala taron majalisar zartarwa ta tarayya FEC.

Ya ce an mika kadarorin da aka kwato zuwa sassa daban-daban na tattalin arziki da suka hada da hukumar shirye-shiryen rage radadin talauci.

Ya ce gwamnati ta kuma kama laifuka 109 ne kawai kafin zuwan gwamnatin Buhari; yayin da gwamnatin Buhari ta yanke wa sama da mutane 3,000 hukuncin laifi.

Ya kuma ce majalisar FEC ta amince da sabon kundin dabarun yaki da cin hanci da rashawa (2022-2026) don karfafa hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annuti ta kasa.

Labarai Masu Nasaba

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Majalisar ta kuma amince da cike gibin kasafin kudi na Naira biliyan N14bn na aikin babban titin Kano ta yamma wanda zai hade zuwa Maiduguri da aka baiwa kamfanin Dantata and Sawoe gudanar da aikin.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Tana Fatan Baiwa Indonesiya Taimakon Da Ya Wajaba Kan Bala’In Da Take Fuskanta

Next Post

Sai Mun Kawo Kuri’un Kano Ko Da Lalama Ko Da Tsiya – Shugaban APC

Related

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar
Labarai

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

5 hours ago
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba
Labarai

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

7 hours ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

8 hours ago
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

9 hours ago
Hafsan hafsoshin soji
Labarai

Za Mu Sauya Salon Yaƙi Da Ta’addanci – Hafsan Hafsoshin Soji

10 hours ago
Kotun Zaben Gwamnan Sokoto Ta Kori Karar PDP Ta Tabbatar Da Nasarar Zaben Aliyu
Manyan Labarai

Kotun Zaben Gwamnan Sokoto Ta Kori Karar PDP Ta Tabbatar Da Nasarar Zaben Aliyu

13 hours ago
Next Post
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

Sai Mun Kawo Kuri'un Kano Ko Da Lalama Ko Da Tsiya – Shugaban APC

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.