ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman

by Rabilu Sanusi Bena and Sulaiman
2 days ago

Hukumar wasanni ta kasa (NSC) ta gudanar da zabe cikin nasara tare da kaddamar da sabbin kwamitocin hukumar wasannin masu bukata musamman ta Nijeriya, inda ta bukaci sabbin shugabannin da su zage damtse wajen kawo sauyi da kuma kokarin ganin burin NSC na Sabunta Fata a bangaren wasanni ya cika.

NSC ta kuma kaddamar da shirin sabunta fata a bangaren tattalin arzikin wasanni da ake kira ‘Renewed Hope Initiative For Nigeria Sports Economy (RHINSE)’.

An bayyana zaben, wanda ya shafi kungiyoyin Para Sports da dama a matsayin wanda aka yi cikin lumana da kwatanta adalci, inda aka samar da sabbin shugabanni a bangaren Para Football, Para Powerlifting, Para Soccer, Para Swimming, Para Volleyball da Para Badminton.

ADVERTISEMENT

A bangaren kwallon kafa, an zabi tsohon kwamishinan wasanni na Jihar Bayelsa Opukiri Michael a matsayin Shugaba, yayin da Joshua Dauda Bungon ya zama mataimakin Shugaba.

A bangaren guje-guje da tsalle-tsalle, an zabi Etti Rafiu Olawale a matsayin shugaba, tare da Mohammed Musa Nafiu a matsayin mataimakin Shugaba, sai bangaren daukar nauyi, wakilai sun zabi Kingsley James Awodi a matsayin Shugaba, yayin da aka zabi Chief Akutekwe Patrick (MON) a matsayin mataimakin shugaba.

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars

Wasan kwallon kafa na yashi da aka zabi Alhaji Kaka Mallam a matsayin Shugaba, inda Sherifat Bola Araoye ta zama mataimakiyar Shugaba.

Da yake jawabi a lokacin bikin rantsar da su, Shugaban NSC, Mallam Shehu Dikko, ya bayyana kungiyoyin wasannin a matsayin tushen ci gaban wasanni na Nijeriya, kuma ya bukaci sabbin kwamitocin da aka zaba da su mayar da hankali wajen ganin sun fitar da kitse wuta a bangarorin da aka basu shugabanci, ya kuma kara da cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, GCFR, ya ci gaba da jajircewa wajen sauya bangaren wasannin Nijeriya.

Rabilu Sanusi Bena
+ posts Bio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Gasar Kofin Duniya: Senegal Ta Kai Zagaye Na 32 Bayan Lallasa Iraki Da Ci 5-0
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Soki Abin Da Amurka Da Tarayyar Turai Ke Kira Da Wai ‘Damuwa Kan Sabuwar Dokar Kabilu’
  • Sulaiman
    CGTN Ta Gudanar Da Nazari Kan Yadda Jama’Ar Duniya Ke Kallon Amurka
  • Sulaiman
    An Kaddamar Da Taron Kasa Da Kasa Na 2026 Kan Tattalin Arzikin Dijital A Beijing
  • Sulaiman
    Rukuni Na Biyu Na Tawagar Kwararrun Likitoci Ta Sin Ya Tafi DRC Don Taimaka Wa Kasar Shawo Kan Yaduwar Cutar Ebola

MASU ALAKA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
Manyan Labarai

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

July 3, 2026
BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars
Wasanni

BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars

June 30, 2026
Yaushe Za A Gane Kungiyar Da Za Ta Lashe Gasar Premier?
Wasanni

An Raba Jadawalin Gasar Premier Ta Ingila Ta Kakar Wasan 2026/2027

June 27, 2026
Next Post
Atiku

Atiku Ya Naɗa Kenneth Okonkwo A Matsayin Kakakin Yaƙin Neman Zaɓensa

LABARAI MASU NASABA

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC

July 4, 2026
Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

July 4, 2026
Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

July 4, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.