• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Sabon Gwamnan Osun: Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Ademola Adeleke

INEC Ta Sanar Da Ademola Adeleke A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamnan Osun

by Sadiq Usman
4 weeks ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Sabon Gwamnan Osun: Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Ademola Adeleke
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ademola Nurudeen Jackson Adeleke dan siyasar Nijeriya ne kuma dan kasuwa, Sanata ne mai wakiltar mazabar Osun ta yamma daga 2017 zuwa 2019.

Ya fito ne daga dangin Adeleke na Ede a jihar Osun.

  • An Yi Wa Kasurgumin Dan Bindiga Sarauta A Zamfara 
  • ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mai Juna Biyu A Kaduna

Ya tsaya takarar gwamnan jihar Osun a shekarar 2022 ya kuma doke gwamna mai ci, Adegboyega Isiaka Oyetola wanda ya kayar da shi a zaben gwamnan jihar Osun na 2018.

1. An haifi Ademola Adeleke a ranar 13 ga watan Mayu 1960, yana da shakaru 62.

2. Adeleke dan kasuwa ne; ya yi aiki a matsayin babban darakta na kamfanin Guinness Nigeria Plc daga 1992-1999.

Labarai Masu Nasaba

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

3. Adeleke ya fara harkar siyasa ne a shekarar 2001 tare da dan uwansa marigayi Sanata Isiaka Adeleke wanda ya rasu a watan Afrilun 2017.

4. An gurfanar da Adeleke a gaban babbar kotun Osogbo kan zargin laifin yin jabun shaidar makarantar sakandare da kuma sakamakon jarrabawar WAEC, inda aka bukaci a soke takararsa ta gwamna.

5. Adeleke na da yara biyar da suka hada da B-Red, sannan kawu ne ga fitaccen mawakin nan, Davido.

Tags: Ademola AdelekeAPCJihar OsunPDPSanataSiyasaTakarar Gwamna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Za Ta Inganta Manufofin Taimakawa Dukkan Bangarorin Tattalin Arziki

Next Post

Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-3 Na Kasar Sin Ya Rabu Da Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Related

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari
Siyasa

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

51 mins ago
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

2 hours ago
Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna
Siyasa

2023: Peter Obi Ya Mayar Wa Da Tinubu Martani Kan Kalamansa Na Batanci A Kansa

10 hours ago
Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna
Siyasa

Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna

1 day ago
Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?
Siyasa

Rikicin PDP: Ba Za Mu Bai Wa Wadanda Ba Sa Kaunar Ribas Kuri’unmu Ba – Wike

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo

2 days ago
Next Post
Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-3 Na Kasar Sin Ya Rabu Da Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-3 Na Kasar Sin Ya Rabu Da Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.