• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Shawarar BRI Ta Karawa Ci Gaban Kasashen Afirka Masu Amfani Da Harshen Faransanci Kuzari

by CMG Hausa
3 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Shawarar BRI Ta Karawa Ci Gaban Kasashen Afirka Masu Amfani Da Harshen Faransanci Kuzari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Masana a nahiyar Afrika, sun bayyana cewa, shawarar Ziri Daya da Hanya Daya ta kasar Sin, tana gina wani budadden dandali na hadin gwiwa da karfafa ci gaban kasasen Afrika masu amfani da harshen Faransanci.

Masanan sun bayyana haka ne yayin da suke halartar taron karawa juna sani na yini 3 dake gudana a Yaounden Kamaru.
Taron wanda cibiyar dake sa ido kan huldar Sin da kasashen Afrika masu amfani da harshen Faransanci ta shirya kan tasirin shawarar Ziri Daya da Hanya Daya a wadancan kasashe, ya samu daruruwan mahalarta da suka hada da ‘yan siyasa da masana da wakilan kamfanonin kasar Sin da daliban jami’a.
Da yake jawabi, shugaban cibiyar Jimmy Yab, ya ce hadin gwiwar moriyar juna shi ne jigon shawarar.

A nasa bangaren, Ronie Bertrand Nguenkwe, masanin tattalin arziki da bincike, a jami’ar Yaounde ta II, ya ce gudunmuwar da shawarar ta bayar ta nuna a fili cewa, ta na mayar da hankali ne kan hadin gwiwa da musayar moriya da muradu na bai daya. (Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Shirya Hada Gwiwa Da Australia Da New Zealand Game Da Batun Kasashen Tsibirin Fasifik

Next Post

Amurka Ta Sauka Daga Kan Turba Dangane Da Yadda Take Kallon Duniya Da Dangantakarta Da Sin

Related

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021
Daga Birnin Sin

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

18 hours ago
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi
Daga Birnin Sin

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

19 hours ago
Gaskiya Ba Ta Buya…
Daga Birnin Sin

Gaskiya Ba Ta Buya…

20 hours ago
Sin Na Fatan Bangaren Amurka Zai Aiwatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Bangaren Amurka Zai Aiwatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

21 hours ago
Wang Yi Zai Karbi Bakuncin Taron Masu Gudanarwa Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

Wang Yi Zai Karbi Bakuncin Taron Masu Gudanarwa Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

22 hours ago
Xi Ya Bayyana Kwarin Gwiwa Game Da Farfadowar Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bayyana Kwarin Gwiwa Game Da Farfadowar Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Sin

1 day ago
Next Post
Amurka Ta Sauka Daga Kan Turba Dangane Da Yadda Take Kallon Duniya Da Dangantakarta Da Sin

Amurka Ta Sauka Daga Kan Turba Dangane Da Yadda Take Kallon Duniya Da Dangantakarta Da Sin

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.