ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawarwari 4 Na Kasar Sin Za su Taimaka Wajen Samar Da Sabon Abun Al’ajabi A Asiya Da Yankin Tekun Pasifik

by CMG Hausa
4 years ago
Pasifik

Ranar 18 ga wata, shugaban kasar Sin Xi Jinping na kasar Sin ya bayyana cikin jawabinsa a yayin kwarya-kwaryar taron shugabanni mambobin kungiyar hadin kan tattalin arziki ta Asiya da yankin tekun Pasifik APEC karo na 29 cewa, yanzu duniya ta sake shiga muhimmin lokaci a tarihi.

Asiya da yankin tekun Pasifik suna kara taka muhimmiyar rawa, yayin da matsayinsu ya samu ingantuwa sosai.

  • Kasashen Tsibiran Tekun Pasifik Sun Fi Bukatar Sahihiyar Gudummawa Daga Kasar Amurka

A cikin jawabinsa, Xi Jinping ya gabatar da shawarwari guda 4 kan yadda za a hada hannu wajen raya makomar bai daya a Asiya da yankin tekun Pasifik a sabon halin da ake ciki, wato kiyaye adalci a duniya, a kokarin wanzar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a Asiya da yankin tekun Pasifik, da tsayawa kan bude kofa ga ketare da dunkule dukkan bangarori, a kokarin raya Asiya da yankin tekun Pasifik mai wadata, da nacewa kan raya Asiya da yankin tekun Pasifik mai tsabta da kyan gani ba tare da gurbata muhalli ba, da kuma tsayawa kan taimakawa juna a Asiya da yankin tekun Pasifik, wadanda ke da makoma iri daya.

ADVERTISEMENT

Ruhin wadannan shawarwari 4 sun yi daidai da shawarwari guda 6 da Xi Jinping ya ambato cikin rubutaccen jawabinsa a yayin taron shugabannin masana’antu da kasuwanci na kungiyar APEC a ranar 17 ga wata.

Dukkansu sun takaita fasahohin da aka samu wajen samar da abun al’ajabi na Asiya da yankin tekun Pasifik, sun kuma tsara manyan tsare-tsare kan halin da ake ciki yanzu. Shawarwarin na da ma’ana mai zurfi kan hakikanin halin da ake ciki.

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Ba za a samu ci gaba ba, sai an samu zaman lafiya tukuna. Kana kuma, ci gaba ya na ba da tabbaci wajen samun zaman lafiya.

A matsayinta na muhimmiyar mambar kungiyar APEC, kasar Sin ta samu ci gaba sakamakon kasancewa a Asiya da yankin tekun Pasifik, yayin da ta ba da nata gudummowa wajen raya Asiya da yankin tekun Pasifik.

Ya zuwa shekarar 2020, jimillar yawan cinikin da ke tsakanin Sin da mambobin kungiyar APEC ta kai dalar Amurka triliyan 2.87. Kwanan baya, an samu nasarar gwajin layin dogon Jakarta-Bandung mai saurin tafiya. An fara aiki da tasoshin dakon kaya a layin dogo tsakanin kasar Sin da kasar Laos.

Kana an fara amfani da babban titin dake tsakanin Phnom Penh da tashar jiragen ruwa ta Sihanoukville a kasar Cambodiya. Lalle ayyukan raya ababen more rayuwar jama’a karkashin inuwar shawarar “ziri daya da hanya daya”, sun kyautata hadewar sassa daban daban a Asiya da yankin tekun Pasifik.

Kasar Sin za ta ci gaba da daukar hakikanin matakai don nuna yadda take aza harsashi a Asiya da yankin tekun Pasifik, da raya yankin da kuma kawo alheri ga yankin. (Tasallah Yuan)

 

Pasifik
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Zamantakewar Aure Tsakanin Miji Da Mata: Wa Aka Fi Zalunta?

Zamantakewar Aure Tsakanin Miji Da Mata: Wa Aka Fi Zalunta?

LABARAI MASU NASABA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.