ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Har Yanzu Shettima Ne Abokin Takarar Tinubu?

by Sulaiman
2 minutes ago
Tinubu

Duk da wasu alamu a baya sun nuna cewa Shugaban kasa, Bola Tinubu zai maye gurbin mataimakinsa, Kashim Shettima, saboda dalilan siyasa da wasu dalilai na musamman ga Nijeriya, ana ganin wannan tunanin ya gushe.

Ba da jimawa ba ‘yan Nijeriya za su san gaskiyar lamarin idan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bude shafinta don jam’iyyun siyasa su mika jerin ‘yan takararsu na dukkan mukaman zabe.

Haka kuma idan INEC ta fitar da jerin sunayen ‘yan takara na kowanne jam’iyya, za a iya samun abin mamaki. Za a iya samun wasu sunaye da ba a baba zata ba a matsayin ‘yan takara, wanda na iya kawo rikici a wasu jam’iyyun.

ADVERTISEMENT

A halin yanzu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ne ya bayyana wanda zai yi masa mataimaki.A cikin jam’iyya mai mulki ta APC, fadar shugaban kasa tun da dadewa ta umurci ministoci da ma’aikata na musamman su yi gum game da yiwuwar sauyi a tikitin 2027 bayan gargadi na farko ga mambobin majalisar ministoci.

Dokar kame baki na iya kasancewa har yanzu saboda shugaban kasa bai bayyana Shettima a fili a matsayin abokin takararsa ba.

LABARAI MASU NASABA

Mariya Mahmoud: Aiki A karkashin Jagorancin Wike

Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 1.5 Domin Aurar Da Ma’aurata 1,500

Akwai rahotannin da suka nuna cewa a karshen shekarar da ta gabata, Rabiu Kwankwaso, wanda yanzu shi ne abokin takarar Obi, ya shafe shekaru biyu da rabi na farkon gwamnatin Tinubu yana tattaunawa don maye gurbin Shettima a 2027. Har sai da Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf ya balle daga karkashin Kwankwaso.

Amma alamar da ta fi bayyana cewa muhawarar tattaunawar abokin takara na iya karewa, saboda shugaban kasa ya zabi Shettima wajen tsayawa takarar shugabancin kasa a 2027 a karkashin tutar jam’iyyar APC tun kafin ya lashe zaben fid da gwani.

Sai kuma kalamun da Shettima ya yi, bayan zaben fitar da gwani, kan wasu ‘yan’uwa da ba a ambata sunayensu ba wadanda ake cewa sun gaya wa Tinubu ka da ya saka tufafin da Shettima ya ba shi saboda ana iya kumuwa da wata irin guba.

Shawarar na nufin so ake a cire Shettima daga matsayin mataimakin shugaban kasa. A fili yake cewa mataimakin shugaban kasa ya tabbatar da cewa matsayinsa a APC a yanzu ya baya fuskantar barazana. Watakila haka ne ko kuma ba haka ba.

Shugaba Tinubu shi kansa sau da yawa ya yi kokarin zama mataimakin shugaban kasa a cikin shekaru 20 da suka gabata.kokarin farko nasa ya kasance a shekarar 2007. Ya sake kokari a shekarar 2011, inda ya fito da wata dabara a karshe lokacin da jam’iyyun siyasa za su iya maye gurbin ‘yan takara kafin a rufe. Ya sa Tunde Bakare ya yi murabus bayan zaben. Bakare shi ne mataimakin Muhammadu Buhari a karkashin jam’iyyar CPC.

Don haka, a bangaren shugaban kasa, maye gurbin daya daga cikin ‘yan takara da wani don karfafa takara ko daidaita yanayin shagabanci ba wani sabon abu ba ne. Ya taba yin hakan a Legas. Lokacin da Buhari da Tinubu suka cimma matsaya, shekaru hudu sun shude.Kuma a wannan karon, tsarin zaben mataimakin takara shi ne mafi rikici da aka taba samu a Nijeriya.

Sai dai idan Tinubu ya dauki shekarar 2027 a matsayin wata dama don sake tsara daidaiton iko tsakanin arewa da kudu, tsakanin addinai da kuma tsarin zamantakewa da siyasa da ake da shi.

Tinubu
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan
  • Sulaiman
    Mariya Mahmoud: Aiki A karkashin Jagorancin Wike
  • Sulaiman
    Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 1.5 Domin Aurar Da Ma’aurata 1,500
  • Sulaiman
    Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

MASU ALAKA

Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili
Labarai

Mariya Mahmoud: Aiki A karkashin Jagorancin Wike

June 15, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 1.5 Domin Aurar Da Ma’aurata 1,500

June 15, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

June 15, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki

Shin Har Yanzu Shettima Ne Abokin Takarar Tinubu?

June 15, 2026
Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

June 15, 2026
Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili

Mariya Mahmoud: Aiki A karkashin Jagorancin Wike

June 15, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 1.5 Domin Aurar Da Ma’aurata 1,500

June 15, 2026
Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

June 15, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

June 15, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

June 15, 2026
Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

June 15, 2026
Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

June 15, 2026
Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan

Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.