ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaba Xi Ya Aike Da Sakon Murnar Bikin Bazara Ga Wadanda Ba ’Yan JKS Ba 

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Xi

A yau Litinin, shugaban kasar Sin, kuma sakataren kwamitin kolin JKS Xi Jinping, ya gabatar da sakon gaisuwa, na murnar zagayowar bikin bazara bisa kalandar gargajiya ta kasar Sin, ga daukacin ’ya’yan jam’iyyun siyasar kasar da ba ’yan Jam’iyyar kwaminis ba, da na gamayyar kungiyoyin masana’antu da cinikayya na kasar, da jami’ai wadanda ba su da wata jam’iyya, da sauran mambobin rukunoni masu ingiza manufofin JKS, gabanin bikin bazarar dake tafe.

Shugaba Xi, wanda kuma shi ne shugaban kwamitin soja na tsakiya na kasar, ya aike da sakon gaisuwar ne, yayin da ya halarci gangamin bikin shekara-shekara tare da ’ya’yan jam’iyyun siyasar kasar da ba ’yan Jam’iyyar kwaminis ba, wanda ya gudana a babban dakin taruwar jama’a dake birnin Beijing.

  • Sin Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Ga Wani Mutum Kan Kashe Mutane 35 A Tukin Ganganci 
  • Mun Shirya Yin Gwanjon Motoci 850 Da MuKa Ƙwace – EFCC 

Yayin taron, Xi ya ce Sin za ta aiwatar da karin managartan matakai, da manufofin inganta tattalin arziki, da mayar da hankali ga ci gaba mai inganci, da ingiza matakan dogaro da kai, da karfafa kimiyya da fasaha, don wanzar da saurin bunkasar zamantakewa da tattalin arzikin kasa a shekarar nan ta 2025.

ADVERTISEMENT

Xi, ya yi kira ga mambobin jam’iyyun da ba na JKS ba, da na ACFIC, da jami’ai wadanda ba su da wata jam’iyya, da su mayar da hankali ga ayyukan tsakiya, da aiwatar da abubuwan da za su ingiza moriyar kasar, da amfani da fifikon karfi na jawo goyon baya daga sassa daban daban, da gina tsarin cimma matsaya daya, da tattaro basira da karfin raya kasa. (Saminu Alhassan)

 

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin: Za a Gudanar Da Bukukuwa Fiye Da 100 Na “Fitar Da Kayayyaki Zuwa Kasar Sin” a Shekara Ta 2026

Xi Jinping Zai Kai Ziyarar Aiki A DPRK

Xi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin: Za a Gudanar Da Bukukuwa Fiye Da 100 Na “Fitar Da Kayayyaki Zuwa Kasar Sin” a Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    Xi Jinping Zai Kai Ziyarar Aiki A DPRK
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
Xi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin: Za a Gudanar Da Bukukuwa Fiye Da 100 Na “Fitar Da Kayayyaki Zuwa Kasar Sin” a Shekara Ta 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Zai Kai Ziyarar Aiki A DPRK
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin: Za a Gudanar Da Bukukuwa Fiye Da 100 Na “Fitar Da Kayayyaki Zuwa Kasar Sin” a Shekara Ta 2026
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin: Za a Gudanar Da Bukukuwa Fiye Da 100 Na “Fitar Da Kayayyaki Zuwa Kasar Sin” a Shekara Ta 2026

June 5, 2026
Xi Jinping Zai Kai Ziyarar Aiki A DPRK
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Kai Ziyarar Aiki A DPRK

June 5, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Next Post
A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Amurka Domin Bunkasa Dangantakarsu Cikin Aminci

A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Amurka Domin Bunkasa Dangantakarsu Cikin Aminci

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A 17-04-2026

Goron Juma’a

June 5, 2026
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin: Za a Gudanar Da Bukukuwa Fiye Da 100 Na “Fitar Da Kayayyaki Zuwa Kasar Sin” a Shekara Ta 2026

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin: Za a Gudanar Da Bukukuwa Fiye Da 100 Na “Fitar Da Kayayyaki Zuwa Kasar Sin” a Shekara Ta 2026

June 5, 2026
Xi Jinping Zai Kai Ziyarar Aiki A DPRK

Xi Jinping Zai Kai Ziyarar Aiki A DPRK

June 5, 2026
Bukatar Yawaita Salati Ga Annabi Muhammad SAW

Bukatar Yawaita Salati Ga Annabi Muhammad SAW

June 5, 2026
‘Symbolic Interactionism’:Sabuwar Makaranta A Kimiyyar Zamantakewa

‘Symbolic Interactionism’:Sabuwar Makaranta A Kimiyyar Zamantakewa

June 5, 2026
An Cafke Motocin Dako 50 Makare Da Abinci Za Su Shiga Nijar A Zamfara

Shekara 3 Da Shirin Ceto Jihar Zamfara: Jinjina Ta Musamman Ga Gwamna Dauda Lawal

June 5, 2026
Jami’an Tsaro Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 4, Sun Ceto Uwa Da Ɗanta A Bauchi

Jami’an Tsaro Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 4, Sun Ceto Uwa Da Ɗanta A Bauchi

June 5, 2026
An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe

An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe

June 5, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja

Ƴansanda Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Wasu Ma’aurata A Abuja

June 5, 2026
Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi

Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi

June 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.