A yau Asabar ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya jaddada muhimmancin amfani da karfin musamman na inganta biyayyar siyasa a rundunar sojojin kasarsa, yana mai kira da a kara azama wajen ingiza zamanantar da tsaron kasa, da rundunar dakarun kasar bisa daidaito da dorewa.
Shugaba Xi, wanda kuma shi ne babban sakataren kwamitin kolin JKS, kana shugaban hukumar gudanarwa ta rundunar sojojin kasar Sin, ya yi kiran ne yayin da yake halartar taron tawagar rundunar sojojin kasar mahalarta taro na 4, na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin ta 14. (Saminu Alhassan)
ADVERTISEMENT
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/















Discussion about this post