• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Pakistan: Tunanin Gina Kyakkyawar Makomar Bil Adama Ta Bai Daya Zai Ciyar Da Zaman Lafiyar Bil Adama Gaba

by CMG Hausa
1 week ago
in Daga Birnin Sin
0
Shugaban Pakistan: Tunanin Gina Kyakkyawar Makomar Bil Adama Ta Bai Daya Zai Ciyar Da Zaman Lafiyar Bil Adama Gaba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Najeriya Za Ta Gina Masana`antar Samar Da Kayan Samar Da Wuta Ta Hanyar Hasken Rana

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

A kwanakin baya ne, shugaban kasar Pakistan Arif Alvi ya zanta da wakiliyar CMG, inda ya bayyana cewa, tunanin gina kyakkyawar makomar bil Adama ta bai daya da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar, babbar gudummowa ce wajen shimfida zaman lafiya ga dukkan bil Adama a fadin duniya.

Shugaba Alvi ya yi tsokaci cewa, tunanin yana da ma’ana matuka ga daukacin al’ummomin kasashen duniya, saboda shugaba Xi ya gabatar da tunanin ne bisa tushen zaman lafiya, alal misali shawarar ziri daya da hanya daya, da shirin gina zirin tattalin arzikin dake tsakanin kasashen Sin da Pakistan, dukkansu suna bukatar kokarin da ake yi karkashin burin gina kyakkyawar makomar bil Adama ta bai daya.

Alvi ya kara da cewa, kasar Sin tana jagorancin ci gaban duniya bisa fitacciyar hanya, kuma kasar Sin ta nuna fifikonta wajen kawar da talauci, lamarin da ya zama abin koyi ga duk duniya, a don haka, ya dace a koyi darassin kasar Sin a wannan bangaren.

Ban da haka kasar Sin tana mai da hankali matuka kan aikin ba da ilmi da kiwon lafiya, kasar Pakistan ita ma tana yin kokari a bangarorin biyu kamar kasar Sin. (Mai fassarawaa: Jamila)

ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Cafke Wasu Mutane 20 Da Take Zargi Da Sayen Kuri’u A Kwara

Next Post

Da Dumi-Dumi: PDP Ta Lashe Zabe A Rumfunan Zaben Gidan Gwamnatin El-rufai 

Related

Najeriya Za Ta Gina Masana`antar Samar Da Kayan Samar Da Wuta Ta Hanyar Hasken Rana
Daga Birnin Sin

Najeriya Za Ta Gina Masana`antar Samar Da Kayan Samar Da Wuta Ta Hanyar Hasken Rana

28 mins ago
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

2 hours ago
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki
Daga Birnin Sin

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

3 hours ago
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva
Daga Birnin Sin

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

3 hours ago
Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Daina Muzgunawa Kamfanonin Waje
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Daina Muzgunawa Kamfanonin Waje

21 hours ago
Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO
Daga Birnin Sin

Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO

22 hours ago
Next Post
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

Da Dumi-Dumi: PDP Ta Lashe Zabe A Rumfunan Zaben Gidan Gwamnatin El-rufai 

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Abba Kyari Ta Dakatar Da Bincikensa

March 25, 2023
Najeriya Za Ta Gina Masana`antar Samar Da Kayan Samar Da Wuta Ta Hanyar Hasken Rana

Najeriya Za Ta Gina Masana`antar Samar Da Kayan Samar Da Wuta Ta Hanyar Hasken Rana

March 25, 2023
Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

March 25, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.