Shugaban Sin Xi Jinping da takwaransa na Pakistan Asif Ali Zardari, sun yi musayar sakonnin taya juna murnar cika shekaru 75 da kulla huldar diplomasiyya tsakanin kasashensu.
Har ila yau a yau Alhamis, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin ya sanar da cewa, bisa gayyatar firaministan Sin Li Qiang, firaministan Pakistan Shehbaz Sharif zai yi ziyarar aiki a kasar Sin daga ranar 23 zuwa 26 ga watan Mayu. (Fa’iza Mustapha)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT














Discussion about this post