ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Sin

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, ya bayyana matukar adawar kasarsa, da munanan kalaman da aka jiwo sakataren tsaron Amurka Pete Hegseth ya yi, a dandalin tattaunawa na Shangri-La karo na 22 da ya gabata.

Kakakin ya bayyana hakan ne a jiya Asabar, yana mai cewa da gangan mista Hegseth, ya kawar da kansa daga kiraye-kirayen wanzar da zaman lafiya da samar da ci gaba na kasar shiyyar, inda ya mayar da hankali ga furta kalaman yakin cacar baka don haifar da fito na fito, ya kuma bata sunan kasar Sin ta amfani da zargi marar tushe, da kiran kasar da wai “mai hadari”.

  • NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar
  • Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

Kakakin ya kara da cewa, ba wata kasa a duniya da ta cancanci a kira ta mai mulkin danniya sama da Amurka, wadda har kullum burinta shi ne gurgunta zaman lafiya, da daidaito a yankin Asiya da Fasifik. Don haka domin cimma burin babakere, da ingiza manufar tabbatar da tasiri a yankin tekun Indiya da Fasifik, Amurka ke ta jibge makamai a tekun kudancin Sin, tare da rura wutar tashin hankali, da haifar da yanayin matsi a yankin, wanda hakan ke juya alakar yankin zuwa wuri da tashin hankali ka iya barkewa, lamarin dake haifar da damuwa tsakanin al’ummunsa.

ADVERTISEMENT

Jami’in na kasar Sin, ya kuma jaddada cewa batun yankin Taiwan lamari ni ne na cikin gidan Sin, wanda ba wata kasa dake da hurumin tsoma baki a cikinsa.

Dangane da batun tekun kudancin Sin kuwa, kakakin ya ce ba a taba samun wata matsala game da zirga-zirgar jiragen ruwa a sassan tekun ba, kuma har kullum kasar Sin na tsayawa tsayin daka tare da sauran kasashe wadanda batun ya shafa, wajen warware sabani yadda ya kamata, ta hanyar tattaunawa da gudanar da shawarwari, yayin da a hannu guda take kare ikon mulkin kai, da hakkoki da moriyarta daidai da dokoki da ka’idoji masu nasaba. (Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci
  • Sulaiman
    Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa
  • Sulaiman
    An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”
  • Sulaiman
    Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

MASU ALAKA

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci
Daga Birnin Sin

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci

June 5, 2026
Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa

June 5, 2026
An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”
Daga Birnin Sin

An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”

June 5, 2026
Next Post
Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci

June 5, 2026
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Zaben Fitar Da Gwani Na APC: Tinubu Zai Shiga Tsakani Wajen Warware Rikicin Jam’iyyar

June 5, 2026
Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa

June 5, 2026
2027:Gwamnoni Na Fuskantar Turjiya Wajen Gwagwarmayar Kare Kujerunsu Da Kuma Samar Da Magadansu

2027:Gwamnoni Na Fuskantar Turjiya Wajen Gwagwarmayar Kare Kujerunsu Da Kuma Samar Da Magadansu

June 5, 2026
An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”

An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”

June 5, 2026
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

June 5, 2026
Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

June 5, 2026
Kiwon Shanu A Titunan Abuja Barazana Ne Ga Tsaron Nijeriya —Wike

Kiwon Shanu A Titunan Abuja Barazana Ne Ga Tsaron Nijeriya —Wike

June 5, 2026
Shugaban Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Laos

Shugaban Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Laos

June 5, 2026
Shugaban Kasar Laos: Layin Dogo Na Sin Da Laos Ya Sa Burin Al’Ummar Laos Ya Zama Gaskiya

Shugaban Kasar Laos: Layin Dogo Na Sin Da Laos Ya Sa Burin Al’Ummar Laos Ya Zama Gaskiya

June 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.