A yau Litinin ne gwamnatin kasar Sin ta fitar da sanarwa game da shirinta na aiwatar da wasu matakai, na inganta mayarwa baki dake shirin fita daga kasar kudaden harajin sayayya da suka yi, tare da fadada yawan sayayyar baki a cikin kasar.
Karkashin shirin, gwamnatin Sin ta tsara muhimman matakai guda takwas, ciki har da kara yawan kantunan mayar da kudaden harajin, da tsarin sanya ido kan manhajojin mayar da kananan kudaden harajin da ake mayarwa, da kyautata hidimomin mayar da kudaden harajin sayayya na nan take. (Saminu Alhassan)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post