ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadanne Sakonni Ne Sabbin Matakan Ramuwar Gayya Da Kasar Sin Ta Dauka Kan Amurka Ke Isarwa?

by Sulaiman
1 month ago

A ranar 5 ga watan Agustan nan, ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin da sauran hukumomin da abin ya shafa sun sanar da daukar matakan ramuwar gayya, domin mayar da martani kan jerin matakai marasa kyau da hukumar kula da harkokin sadarwa ta tarayyar Amurka (FCC) da ma’aikatar tsaron cikin gida ta Amurka suka dauka wadanda suka shafi kasar Sin.

Tun bayan taron shugabannin kasashen Sin da Amurka da aka gudanar a Busan a karshen watan Oktoban bara, hukumar FCC ta ci gaba da maimaita amfani da batun tsaron kasa ta hanyar da ba ta dace ba, tare da bullo da manufofi na takurawa da ke shafar kasar Sin.

Masana sun bayyana cewa, ire-iren wadannan matakai sun zama dabi’ar bangaren Amurka, wadanda aka tsara domin matsin lamba ga kasar Sin, da nufin samun damar cin gajiyarsu wajen tattaunawa; inda hakan kuma ya nuna irin fargabar da wasu jami’an Amurka ke da ita game da ci gaban kasar Sin.

ADVERTISEMENT

Domin kyautata dangantaka bisa manyan tsare-tsare cikin kwanciyar hankali tsakanin Sin da Amurka, babban abin da ya fi muhimmanci shi ne aiwatar da muhimman yarjejeniyoyin da shugabannin kasashen biyu suka cimma.

Kazalika, kiyaye irin wannan dangantaka na bukatar daukar matsayi mai ma’ana dangane da gasar da ke tsakaninsu. Dangantakar tattalin arziki da cinikayya tsakanin Sin da Amurka tana da yanayi mai fa’ida ga bangarorin biyu tare da samar da nasara ga kowane bangare.

LABARAI MASU NASABA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Idan aka fuskanci bambance-bambance ko takaddama, tattaunawa cikin mutunta juna da daidaito ita ce kadai hanyar da za ta samar da kyakkyawar mafita.Hakikanin abubuwan da ke faruwa na tsawon lokaci sun nuna cewa, kasar Sin da Amurka za su ci gajiyar hadin gwiwa, yayin da kuma za su yi asara idan suka shiga takun-saka.

Dorewar kyakkyawar dangantaka mai ma’ana cikin kwanciyar hankali a tsakanin kasashen biyu za ta cika muradun duka bangarorin biyu tare da biyan bukatun duniya baki daya. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

Sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya
  • Sulaiman
    Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta
  • Sulaiman
    Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen
  • Sulaiman
    Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

MASU ALAKA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Sin
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Sin
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Next Post
Rasuwar Sardaunan Sakkwato: Tawagar Gwamnatin Kano Ta Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Sarkin Musulmi

Rasuwar Sardaunan Sakkwato: Tawagar Gwamnatin Kano Ta Kai Ziyarar Ta'aziyya Ga Sarkin Musulmi

LABARAI MASU NASABA

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Sin

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Sin

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.