ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rasuwar Sardaunan Sakkwato: Tawagar Gwamnatin Kano Ta Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Sarkin Musulmi

by El-Zaharadeen Umar
1 month ago
sardauna

Wata babbar tawaga daga gwamnatin jihar Kano sun kai ziyarar ta’aziyyar rasuwar Sardaunan Sakkwato, Alhaji Abubakar Alhaji ga Sarkin Musulmi Alhajin Abubakar Sa’ad III  da al’ummar jihar Sakkwato

Wannan yana kunshe ne a cikin wata sanarwa da Sunusi Bature Tofa, mai magana da yawun gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fitar a ranar talata

Wannan tawaga dai ta samu jagorancin mataimakin gwamnan jihar Kano Alhaji Murtala Sule Garo, da sakataren gwamnati Umar Ibrahim da Sarkin Rano, Muhammad Umar da shugaban jam’iyyar APC na jihar Umar Doguwa da kwamishiniyara al’adu da yawon buɗe ido, Hajiya Aisha Saji da sauran jami’an gwamnati.

ADVERTISEMENT

Sai dai tun da farko wannan tawaga ta ziyarci gidan marigayi Sardaunan Sakkwato Alhaji Abubakar Alhaji inda suka yi wa iyalan sa ta’aziyya a madadin gwamna Abba Kabir

Da yake tarbar wannan tawaga babban ɗan marigayi, Aminu Abubakar ya nuna jin daɗi da godiya ga gwamnan Kano bisa wannan karamci da suka nuna masu na kawo ziyarar ta’aziyya.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Kazalika wannan tawaga ta ziyarci Sarkin Musulmi Abubakar Sa’ad III inda suka isar da sakon ta’aziyyar gwamna Abba Kabir Yusuf ga Sarkin Musulmin.

Haka kuma Sarkin Musulmi ya godewa gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf inda ya bayyana wannan ziyara a matsayin nuna ƴan uwantaka da haɗin kai mutumen Arewacin Nijeriya.

Haka kuma tawagar ta kai ziyara ga gwamnatin jihar Sakkwato inda suka ziyarci gidan gwamnati kuma suka samu tarbar mataimakin gwamnan tare da sakataren gwamnatin jihar Sakkwato

Gwamna Abba Kabir ya yi addu’ar Allah SWT ya jikan marigayi ya yafe masa kurakuran sa ya sanya Aljanna Firdausi ta zama makomar marigayi Sardaunan Sakkwato Alhaji Abubakar Alhaji

“Muna addu’ar Allah SWT ya yafe masa kurakuransa ya sanya Aljanna Firdausi ta zama makoma a gare shi, sannan ya baiwa iyalansa da Sarkin Musulmi da gwamnatin jihar Sakkwato da kuma al’ummar Sakkwato hakurin jure wannan rashi.” Inji Gwamnan

Gwamnan wanda ya bayyana marigayi Sardaunan Sakkwato a matsayin mutumin da ake girmamawa saboda gudunmawar da ya bayar a arewacin Nijeriya wanda za a daɗe ana tunawa da shi.

sardauna
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Cutar Mashako:Yadda Yara Ke Mutuwar Bazata A Jihohin Katsina Da Kano
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mauludin Annabi (SAW): Shugaba Tinubu Ya Nemi A Yi Addu’o’in Nasara Kan Matsalar Tsaro
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Shekaru 8 Cikin Raɗaɗi: Wani Bawan Allah Ya Samu Tiyata Kyauta Daga Gidauniyar Mangal
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Nemi Malamai Su Taimaka Wajen Yaƙi Da Ƴan Ta’adda

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Kokarin Japan Na Fadada Karfin Soja Barazana Ce Ga Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Kokarin Japan Na Fadada Karfin Soja Barazana Ce Ga Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.