ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakiliyar Kasar Sin Ta Bayyana Matsayin Kasar A Gun Taron Majalisar Hakkin Dan Adam Ta MDD

by Sulaiman
12 minutes ago
MDD

Ana gudanar da taro na 62 na majalisar kula da hakkin dan Adam ta Majalisar Dinkin Duniya a birnin Geneva na kasar Switzerland, inda mataimakiyar shugaban tawagar kasar Sin Li Xiaomei ta bayyana matsayin kasarta a gun taron da aka yi a ranar 16 ga watan nan.

Jami’ar ta bayyana cewa, harkokin hakkin dan Adam na duniya na fuskantar kalubale. Albarkacin cika shekaru 20 da kafa majalisar kare hakkin dan Adam ta MDD, ya dace a girmama hanyar raya hakkin dan Adam da kasa da kasa suka zaba, kuma ya kamata ofishin OHCHR ya taka muhimmiyar rawa.

Jami’ar ta kuma ce, kwanan nan kasar Sin ta bullo da shiri na biyar na daukar matakan kare hakkin dan Adam na duk kasa, a wani kokari na sanya tabbaci da zaman karko ga ci gaban sha’anin kare hakkokin dan Adam na duniya bisa ci gaban hakkokin dan Adam na kasar Sin.

ADVERTISEMENT

Ta ce a halin yanzu, akwai zaman lafiya da jin dadin jama’a a jihohin Xinjiang da Xizang na kasar Sin, a yankin Hongkong ma jama’a na samun tabbacin halastattun hakkokinsu. Kazalika kuma, dokar ingiza hadin gwiwa da ci gaban al’ummomin Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin tana bada tabbaci ga bai wa al’ummomi hakkoki daidai-wa-daida, da sa kaimi ga ci gabansu cikin hadin gwiwa. (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Sakon Kasar Sin Game Da Ingiza Tsarin Jagorancin Kare Hakkin Bil’adama 

Wakilin Sin Ya Fayyace Matsayin Kasar Game Da Yadda Wasu Kasashe Ke Tada Hankali Kan “Hukuncin Shari’ar Tekun Kudancin Sin”

MDD
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sakon Kasar Sin Game Da Ingiza Tsarin Jagorancin Kare Hakkin Bil’adama 
  • Sulaiman
    A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”
  • Sulaiman
    Hisbah Ta Kama Maza Da Mata 16 A Samamen Dare Kan Zargin Ayyukan Lalata A Kano
  • Sulaiman
    Wakilin Sin Ya Fayyace Matsayin Kasar Game Da Yadda Wasu Kasashe Ke Tada Hankali Kan “Hukuncin Shari’ar Tekun Kudancin Sin”

MASU ALAKA

Sakon Kasar Sin Game Da Ingiza Tsarin Jagorancin Kare Hakkin Bil’adama 
Daga Birnin Sin

Sakon Kasar Sin Game Da Ingiza Tsarin Jagorancin Kare Hakkin Bil’adama 

June 18, 2026
Wakilin Sin Ya Fayyace Matsayin Kasar Game Da Yadda Wasu Kasashe Ke Tada Hankali Kan “Hukuncin Shari’ar Tekun Kudancin Sin”
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Fayyace Matsayin Kasar Game Da Yadda Wasu Kasashe Ke Tada Hankali Kan “Hukuncin Shari’ar Tekun Kudancin Sin”

June 18, 2026
Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?

June 18, 2026
Next Post
Sakon Kasar Sin Game Da Ingiza Tsarin Jagorancin Kare Hakkin Bil’adama 

Sakon Kasar Sin Game Da Ingiza Tsarin Jagorancin Kare Hakkin Bil’adama 

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sakon Kasar Sin Game Da Ingiza Tsarin Jagorancin Kare Hakkin Bil’adama 

Sakon Kasar Sin Game Da Ingiza Tsarin Jagorancin Kare Hakkin Bil’adama 

June 18, 2026
A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”

A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”

June 18, 2026
Wakiliyar Kasar Sin Ta Bayyana Matsayin Kasar A Gun Taron Majalisar Hakkin Dan Adam Ta MDD

Wakiliyar Kasar Sin Ta Bayyana Matsayin Kasar A Gun Taron Majalisar Hakkin Dan Adam Ta MDD

June 18, 2026
Hisbah Ta Kama Maza Da Mata 16 A Samamen Dare Kan Zargin Ayyukan Lalata A Kano

Hisbah Ta Kama Maza Da Mata 16 A Samamen Dare Kan Zargin Ayyukan Lalata A Kano

June 18, 2026
Wakilin Sin Ya Fayyace Matsayin Kasar Game Da Yadda Wasu Kasashe Ke Tada Hankali Kan “Hukuncin Shari’ar Tekun Kudancin Sin”

Wakilin Sin Ya Fayyace Matsayin Kasar Game Da Yadda Wasu Kasashe Ke Tada Hankali Kan “Hukuncin Shari’ar Tekun Kudancin Sin”

June 18, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Ce Shirinta Na Makamai Masu Linzami Ba Ya Cikin Tattaunawa Da Amurka

June 18, 2026
Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?

Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?

June 18, 2026
CBN

Sarkin Kano Sanusi II Ya Ce Tsauraran Sharuɗɗan Beli Ne Ke Jinkirta Sakin El-Rufai

June 18, 2026
Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

June 18, 2026
Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA

Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA

June 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.