ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Yi Hira Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio Ta Wayar Tarho

by Sulaiman
7 hours ago
Wang

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya yi hira da sakataren harkokin waje na Amurka Marco Rubio ta wayar tarho a jiya 17 ga watan Satumba. Bangarorin biyu sun tattauna sosai kan cudanya tsakanin manyan shugabannin kasashen biyu. 

Wang Yi ya ce, dangantakar Sin da Amurka na tafiya yadda ya kamata bisa manyan tsare-tsare da shugabannin kasashen biyu suka tsara a baya-baya nan, matakin da ya dace da bukatu da fatan al’ummar duniya.  

Wang Yi, ya jaddada cewa, tuntubar shugabannin kasashensu muhimmin karfi ne na tabbatar da huldar Sin da Amurka, kuma ya kamata bangarorin biyu su share fagen mu’ammalar shugabannin kasashen a karo mai zuwa bisa tushen daidaito, girmama juna da cin moriya tare, kana da karfafa mu’ammala da ingiza hadin gwiwa da daidaita bambancin ra’ayi da mutunta muradunsu, ta yadda za a samar da sako mai kyau na kokarin ingiza huldar kasashen biyu bisa manyan tsare-tsare, da karfafa zaman lafiya da ci gaban duniya. 

ADVERTISEMENT

Ban da wannan kuma, bangarorin biyu sun kuma yi musayar ra’ayi kan halin da ake ciki a yankin Gabas Ta Tsakiya da sauransu.(Amina Xu) 

Wang Yi Ya Yi Hira Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio Ta Wayar TarhoMinistan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya yi hira da sakataren harkokin waje na Amurka Marco Rubio ta wayar tarho a jiya 17 ga watan Satumba. Bangarorin biyu sun tattauna sosai kan cudanya tsakanin manyan shugabannin kasashen biyu.Wang Yi ya ce, dangantakar Sin da Amurka na tafiya yadda ya kamata bisa manyan tsare-tsare da shugabannin kasashen biyu suka tsara a baya-baya nan, matakin da ya dace da bukatu da fatan al’ummar duniya. Wang Yi, ya jaddada cewa, tuntubar shugabannin kasashensu muhimmin karfi ne na tabbatar da huldar Sin da Amurka, kuma ya kamata bangarorin biyu su share fagen mu’ammalar shugabannin kasashen a karo mai zuwa bisa tushen daidaito, girmama juna da cin moriya tare, kana da karfafa mu’ammala da ingiza hadin gwiwa da daidaita bambancin ra’ayi da mutunta muradunsu, ta yadda za a samar da sako mai kyau na kokarin ingiza huldar kasashen biyu bisa manyan tsare-tsare, da karfafa zaman lafiya da ci gaban duniya.Ban da wannan kuma, bangarorin biyu sun kuma yi musayar ra’ayi kan halin da ake ciki a yankin Gabas Ta Tsakiya da sauransu.(Amina Xu)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bukaci Japan Ta Fuskanci Tarihinta Na Mamayar Zalunci Tare Da Waiwaye Mai Zurfi A Kai

Kasar Sin Ta Samu Jarin Waje Kimanin Yuan Biliyan 479.95 A Watanni 8 Na FarkonBana

Wang
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sin Ta Bukaci Japan Ta Fuskanci Tarihinta Na Mamayar Zalunci Tare Da Waiwaye Mai Zurfi A Kai
  • Sulaiman
    Kasar Sin Ta Samu Jarin Waje Kimanin Yuan Biliyan 479.95 A Watanni 8 Na FarkonBana
  • Sulaiman
    Sana’ar Aike Da Sakwanni a Sin Ta Ci Gaba Da Bunkasa Cikin Kwanciyar Hankali
  • Sulaiman
    Sin Da Amurka Na Ci Gaba Da Tuntubar Juna Game Da Shirye-shiryen Ganawar Shugabannin Kasashen Biyu Cikin Shekarar Nan

MASU ALAKA

Sin Ta Bukaci Japan Ta Fuskanci Tarihinta Na Mamayar Zalunci Tare Da Waiwaye Mai Zurfi A Kai
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Japan Ta Fuskanci Tarihinta Na Mamayar Zalunci Tare Da Waiwaye Mai Zurfi A Kai

September 18, 2026
Kasar Sin Ta Samu Jarin Waje Kimanin Yuan Biliyan 479.95 A Watanni 8 Na FarkonBana
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Jarin Waje Kimanin Yuan Biliyan 479.95 A Watanni 8 Na FarkonBana

September 18, 2026
Sana’ar Aike Da Sakwanni a Sin Ta Ci Gaba Da Bunkasa Cikin Kwanciyar Hankali
Daga Birnin Sin

Sana’ar Aike Da Sakwanni a Sin Ta Ci Gaba Da Bunkasa Cikin Kwanciyar Hankali

September 18, 2026
Next Post
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Tinubu Ya Ba Da Umarnin Binciken Mutuwar Masu Haƙar Ma’adinai A Neja

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bukaci Japan Ta Fuskanci Tarihinta Na Mamayar Zalunci Tare Da Waiwaye Mai Zurfi A Kai

Sin Ta Bukaci Japan Ta Fuskanci Tarihinta Na Mamayar Zalunci Tare Da Waiwaye Mai Zurfi A Kai

September 18, 2026
Atiku Ga Tinubu: Fada Wa ‘Yan Nijeriya Yadda Ka Samu Digiri Ba Tare Da Firamare Da Sakandare Ba

Atiku Ya Nemi Tinubu Ya Rage Farashin Man Fetur Don Sauƙaƙa Wa ’Yan Nijeriya Wahalar Da Suke Sha

September 18, 2026
Kasar Sin Ta Samu Jarin Waje Kimanin Yuan Biliyan 479.95 A Watanni 8 Na FarkonBana

Kasar Sin Ta Samu Jarin Waje Kimanin Yuan Biliyan 479.95 A Watanni 8 Na FarkonBana

September 18, 2026
Sana’ar Aike Da Sakwanni a Sin Ta Ci Gaba Da Bunkasa Cikin Kwanciyar Hankali

Sana’ar Aike Da Sakwanni a Sin Ta Ci Gaba Da Bunkasa Cikin Kwanciyar Hankali

September 18, 2026
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

Neja: An Fesa Wani Abu A Ɗakin Da Aka Tsare Mu – Matashin Da Ya Tsira

September 18, 2026
Sin Da Amurka Na Ci Gaba Da Tuntubar Juna Game Da Shirye-shiryen Ganawar Shugabannin Kasashen Biyu Cikin Shekarar Nan

Sin Da Amurka Na Ci Gaba Da Tuntubar Juna Game Da Shirye-shiryen Ganawar Shugabannin Kasashen Biyu Cikin Shekarar Nan

September 18, 2026
Samun Ci Gaba Shi Ne Abu Mai Tushe Wajen Tabbatar Da Hakkin Dan Adam

Samun Ci Gaba Shi Ne Abu Mai Tushe Wajen Tabbatar Da Hakkin Dan Adam

September 18, 2026
Gwamnatin Najeriya Na Daukar Darasi Daga Salon Da Kasar Sin Ke Amfani Da Shi Na Kulla Alakar Diflomasiyya Ta Hanyar Jan Hankali Da Kyakkyawar Mu’amala

Gwamnatin Najeriya Na Daukar Darasi Daga Salon Da Kasar Sin Ke Amfani Da Shi Na Kulla Alakar Diflomasiyya Ta Hanyar Jan Hankali Da Kyakkyawar Mu’amala

September 18, 2026
ASUU Ta Janye Yajin Aiki A Jami’ar Kaduna

ASUU Ta Janye Yajin Aiki A Jami’ar Kaduna

September 18, 2026
Babban Jami’in Kasar Burundi: Ci Gaban Kasar Sin Abu Ne Mai Karfafa Wa Sauran Kasashe Gwiwa

Babban Jami’in Kasar Burundi: Ci Gaban Kasar Sin Abu Ne Mai Karfafa Wa Sauran Kasashe Gwiwa

September 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.