ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Watsi Da Tarihi Cin Amana Ne

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
Tarihi

A ranar 13 ga watan Disamban shekarar 1937, dan kasar Jamus John Rabe, ya rubuta cikin kundin adana bayanansa cewa, “an sake jefa boma-bomai masu dimbin yawa, sa’an nan, a kan hanyarmu ta zuwa titin Shanghai, ko ina ana iya ganin gawawwakin fararen hula. A gabanmu, mun ga dakarun mamaya na kasar Japan.”

Cikin kundin, John Rabe ya rubuta ta’asar da sojojin Japan suka aikata a birnin Nanjing na kasar Sin, a ranar 13 ga watan Disamban shekarar ta 1937, hakan ya sa kundin ya kasance muhimmiyar shaida, da ta fayyace gaskiyar kisan kiyashin birnin Nanjing.

Dakarun mamaya na kasar Japan sun hallaka Sinawa 300,000, tare da cin zarafin mata masu dimbin yawa. Kazalika yara da yawa sun rasa rayukansu, kuma an rusa kaso 1 bisa 3 na daukacin gidajen birnin, tare da kwashe dukiyoyi masu dumbin yawa. Kisan kiyashin birnin Nanjing da dakarun mamaya na kasar Japan suka aikata, ya zama laifin cin zarafin dan Adam, kuma babu wanda zai iya musanta wannan lamari, ganin yadda aka tattara shaidu masu karfi dake tabbatar da aukuwarsa.

ADVERTISEMENT

To sai dai kuma ya zuwa yanzu, gwamnatin kasar Japan ta ki amincewa da kuskuren da ta aikata na tayar da yaki, maimakon hakan ma, ana iya ganin masu aikata laifuffukan tayar da yakin suna dawowa teburin siyasar Japan, kana shugabanni, da manyan jami’an kasar da dama suna kai ziyara haikalin Yasukuni, inda suke girmama kaburburan mayakan da suka jagorancin aikata wancan ta’asa.

A farkon watan Nuwamban bana, firaministar kasar Japan Takaichi Sanae ta bayyana cewa, matsalar Taiwan tana da alaka da tsaron kasar Japan, inda ta nuna cewa, mai iyuwa ne kasar Japan ta dauki matakan soja, wajen tsoma hannu cikin harkokin Taiwan na kasar Sin. Wannan tsokacin da ta yi, ya yi kama da tsohuwar dabi’ar kasar Japan ta amfani da karfin soji.

LABARAI MASU NASABA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Watsi da tarihi cin amana ne kana kin amincewa da aikata laifi tamkar sake aikawa ne. A bana, ake cika shekaru 80 da Sinawa suka samu nasara a yaki da maharan Japan da ma yakin duniya na II, kuma ba zai yiwu a musanta kisan kiyashin birnin Nanjing ba. Abubuwan da Takaichi Sanae, da ma sauran ‘yan siyasa da dama na kasar Japan suka aikata na musantawa da kokarin gyara tarihi, sun kasance laifi na farfado da dabi’ar Japan ta amfani da karfin soji, lamarin da ya illata dokar kasa da kasa, tare da gurgunta nasarar da aka cimma a yakin duniya na biyu, kana ya bakanta ran gamayyar kasa da kasa. Tabbas, tarihi zai wanzar da cewa, adalci, da haske, da kuma ci gaba, za su yi galaba kan yaki da rashin adalci, da duhu, da kuma tashe-tashen hankula! (Mai Fassara: Maryam Yang)

 

Tarihi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI
Tarihi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
  • Sulaiman
    Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
  • Sulaiman
    Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
  • Sulaiman
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

MASU ALAKA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
Daga Birnin Sin

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
Daga Birnin Sin

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Next Post
Gwamnan Kano Ya Kafa Sabuwar Rundunar Tsaron Tashoshin Mota

Gwamnan Kano Ya Kafa Sabuwar Rundunar Tsaron Tashoshin Mota

LABARAI MASU NASABA

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

July 16, 2026
Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

July 16, 2026
Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.