• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Equatorial Guinea

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Equatorial Guinea
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da maraicen yau Talata, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya tattauna da takwaransa na Jamhuriyar Equatorial Guinea, Teodoro Obiang Nguema Mbasogo wanda ke ziyara a kasar, a babban dakin taron al’umma dake birnin Beijing. Shugabannin biyu sun sanar da daga matsayin huldar kasashensu zuwa huldar abota ta hadin-gwiwa bisa manyan tsare-tsare kuma daga dukkan fannoni.

Shugaba Xi ya ce, Sin da Equatorial Guinea, aminan juna ne na arziki. Tun bayan kulla huldar jakadanci a tsakaninsu fiye da rabin karnin da ya gabata, ya zuwa yanzu, har kullum kasashen biyu na goyon bayan juna kan muhimman batutuwan da suka shafi babbar moriyarsu, tare da kulla zumunta mai karfi a tsakaninsu. Xi ya kuma jaddada cewa, karfafa hadin-gwiwa da kasashen Afirka, babban tushe ne na manufofin diflomasiyyar kasar Sin. Kaza lika, Sin na fatan yin kokari tare da kasashen Afirka wajen gudanar da sabon taron kolin dandalin tattauna hadin-kan Sin da Afirka wato FOCAC, da kara yayata dadadden zumuncinsu, da fadada hadin-gwiwa, da ci gaba da tattaunawa kan manyan dabarun hadin-gwiwarsu a nan gaba, don bude sabon babi ga raya al’ummomin Sin da Afirka masu kyakkyawar makoma ta bai daya.

  • Sake Shan Kaye Game Da Batun Yankin Taiwan A Wajen WHA Ya Nuna Cewa Yunkurin Ware Taiwan Daga Kasar Sin Ba Zai Yi Nasara Ba
  • Mozambique: An Shirya Maido Da Noman Alkama Bisa Tallafin Fasahohin Kasar Sin

Bayan shawarwarin, shugabannin biyu sun kuma halarci bikin rattaba hannu kan wasu takardun hadin-gwiwa a tsakaninsu.

Kaza lika, kafin shawarwarin, shugaba Xi da uwargidansa madam Peng Liyuan sun shirya wani biki a filin dake wajen babban dakin taron al’ummar, don maraba da zuwan shugaba Obiang gami da uwargidansa.

Haka kuma a daren ranar yau, shugaba Xi da madam Peng Liyuan sun shirya liyafar maraba da zuwan shugaba Obiang da uwargidansa a babban dakin taron al’umma dake Beijing. (Murtala Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JapanSinTaiwan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sake Shan Kaye Game Da Batun Yankin Taiwan A Wajen WHA Ya Nuna Cewa Yunkurin Ware Taiwan Daga Kasar Sin Ba Zai Yi Nasara Ba

Next Post

Xi Ya Jaddada Bukatar Samar Da Ingantattu Kuma Wadatattun Guraben Ayyukan Yi

Related

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

3 hours ago
Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

5 hours ago
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

5 hours ago
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%
Daga Birnin Sin

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

6 hours ago
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

7 hours ago
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro
Daga Birnin Sin

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

8 hours ago
Next Post
Xi Ya Jaddada Bukatar Samar Da Ingantattu Kuma Wadatattun Guraben Ayyukan Yi

Xi Ya Jaddada Bukatar Samar Da Ingantattu Kuma Wadatattun Guraben Ayyukan Yi

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

July 15, 2025
Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 15, 2025
VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

July 15, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.