A karkashin jagorancin kwamitin tsakiyar jam’iyyar kwaminis ta Sin JKS bisa jagorancin shugaba Xi Jinping, kasar Sin ta samu nasarar debe kusan mutane miliyan 100 daga kangin talauci.
Ayyukan dake shafar jin dadin jama’a ya wuce kashi 1 bisa 3 a cikin shirin raya tattalin arziki da zamantakewar al’umma na shekaru biyar-biyar karo na 15 .”Nauyin dake rataya a wuyana na da yawa, duba da cewa Sin babbar kasa ce, kuma aikin yana da wahala sosai. Zan sadaukar da rayuwata don bautawa jama’a da ci gaban kasar ba tare da gajiya ba.”
Maganganun shugaba Xi masu sosa rai na bayyana kaunarsa ga jama’a, kuma suna haskaka burin jam’iyyar da ta shafe shekaru dari tana bautawa jama’a! (Amina Xu)















Discussion about this post