Shugaban kasar Sin ya bukaci a zurfafa kyautata akidun siyasa a rundunar sojin kasar, domin ci gaba da tabbatar da daraja da tsarkake rundunar.
Xi Jinping wanda kuma shi ne sakatare janar na Kwamitin Kolin JKS, kuma shugaban Hukumar Koli ta Soja, ya bayyana haka ne lokaci da yake jawabi ga taron horon manyan jami’an soji da aka fara yau Laraba a jami’ar nazarin harkokin tsaro ta kasar da ke Beijing. (Fa’iza Mustapha)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post