Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya yi kira ga lardin Jiangxi dake yankin gabashin kasar, da ya yi amfani da karfinsa, da inganta rauninsa, don rubuta babinsa a kokarin da ake na zamanantar da kasar Sin.
Xi ya bayyana haka ne a yayin ziyarar da ya kai lardin daga ranar Talata 10 zuwa Jumma’ar nan 13 ga watan Oktoba.
Xi ya jaddada muhimmancin zurfin tunani da yin kokari da babu kamarsa. (Ibrahim)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp