ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Yanka Wa Mutanen Zamfara Haraji Mai Yawa

by Sadiq
2 years ago
Zamfara

Rahotanni daga ƙananan hukumomin Tsafe da Bukkuyum na Jihar Zamfara, sun nuna cewa ‘yan bindiga sun ɗora wa mutanen yankunan haraji mai yawa, wanda ya kai kusan Naira miliyan 200, tare da neman ba su buhunan abinci da kayan masarufi.

A ƙaramar hukumar Tsafe, ‘yan bindigar karkashin jagorancin shugabansu, Ɗan-Isuhu, sun buƙaci al’ummar garuruwan Gijinzama, Dakolo, Gunja, Kane, da Kurar Mota su biya haraji mai tsada, inda suka raba harajin kamar haka:

  • Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Wasu Sassa A Makkah
  • Kasar Sin Ta Kara Yawan Daruruwan Jiragen Kasa A Sabon Tsarinta Na Sufurin Jiragen Kasa

 

ADVERTISEMENT
  • Gijinzama: Naira miliyan 8.5
  • Dakolo: Naira miliyan 5 da buhunan wake 20
  • Gunja: Naira miliyan 7
  • Kane: Naira miliyan 5
  • Kurar Mota: Naira miliyan 6

Hakazalika, al’ummar Kunchin Kalgo an tilasta su biya haraji mafi yawa na Naira miliyan 20, yayin da mutanen Sungawa da Rakyabu za su biyan Naira miliyan 15 kowannensu.

A Bukkuyum kuwa, ‘yan bindigar sun afka wa ƙauyen Ganau, suka ƙone gidaje sannan suka yi garkuwa da mutane sama da 40, galibinsu mata da yara ƙanana.

LABARAI MASU NASABA

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

Wannan ya tilasta wa ɗaruruwan mutane barin gidajensu cikin tsoro da firgici.

Sai dai har yanzu babu wani bayani daga rundunar ‘yansandan jihar game da lamarin.

Sai dai kakakin gwamnan jihar, Mallam Sulaiman Bala Idris, ya bayyana cewa hare-haren ‘yan bindigar sun nuna cewa suna cikin matsin lamba daga hare-haren da jami’an tsaro ke kai musu.

Wannan lamari na faruwa ne a daidai lokacin da hare-haren ‘yan bindiga ke ƙaruwa a sassan Jihar Zamfara, musamman tun bayan barazanar Bello Turji, ƙasurgumin ɗan bindiga ya yi, cewa zai ci gaba da kai farmaki muddin ba a sako ‘yan uwansa da ke tsare ba.

MASU ALAKA

Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
Next Post
Gwamnonin PDP Sun Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Tsadar Rayuwa

Gwamnan Bauchi Ya Sauke Kwamishinoni 5, Ya Naɗa Sabbi 8

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.