• English
  • Business News
Monday, July 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Yanka Wa Mutanen Zamfara Haraji Mai Yawa

by Sadiq
6 months ago
in Manyan Labarai
0
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahotanni daga Æ™ananan hukumomin Tsafe da Bukkuyum na Jihar Zamfara, sun nuna cewa ‘yan bindiga sun É—ora wa mutanen yankunan haraji mai yawa, wanda ya kai kusan Naira miliyan 200, tare da neman ba su buhunan abinci da kayan masarufi.

A Æ™aramar hukumar Tsafe, ‘yan bindigar karkashin jagorancin shugabansu, ÆŠan-Isuhu, sun buÆ™aci al’ummar garuruwan Gijinzama, Dakolo, Gunja, Kane, da Kurar Mota su biya haraji mai tsada, inda suka raba harajin kamar haka:

  • Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Wasu Sassa A Makkah
  • Kasar Sin Ta Kara Yawan Daruruwan Jiragen Kasa A Sabon Tsarinta Na Sufurin Jiragen Kasa

 

  • Gijinzama: Naira miliyan 8.5
  • Dakolo: Naira miliyan 5 da buhunan wake 20
  • Gunja: Naira miliyan 7
  • Kane: Naira miliyan 5
  • Kurar Mota: Naira miliyan 6

Hakazalika, al’ummar Kunchin Kalgo an tilasta su biya haraji mafi yawa na Naira miliyan 20, yayin da mutanen Sungawa da Rakyabu za su biyan Naira miliyan 15 kowannensu.

A Bukkuyum kuwa, ‘yan bindigar sun afka wa Æ™auyen Ganau, suka Æ™one gidaje sannan suka yi garkuwa da mutane sama da 40, galibinsu mata da yara Æ™anana.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya

Gwamnati Ta Kafa Kwamitin Tsara Yadda Za A Binne Buhari

Wannan ya tilasta wa É—aruruwan mutane barin gidajensu cikin tsoro da firgici.

Sai dai har yanzu babu wani bayani daga rundunar ‘yansandan jihar game da lamarin.

Sai dai kakakin gwamnan jihar, Mallam Sulaiman Bala Idris, ya bayyana cewa hare-haren ‘yan bindigar sun nuna cewa suna cikin matsin lamba daga hare-haren da jami’an tsaro ke kai musu.

Wannan lamari na faruwa ne a daidai lokacin da hare-haren ‘yan bindiga ke Æ™aruwa a sassan Jihar Zamfara, musamman tun bayan barazanar Bello Turji, Æ™asurgumin É—an bindiga ya yi, cewa zai ci gaba da kai farmaki muddin ba a sako ‘yan uwansa da ke tsare ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HarajiYan bindigaZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Wasu Sassa A Makkah

Next Post

Gwamnan Bauchi Ya Sauke Kwamishinoni 5, Ya NaÉ—a Sabbi 8

Related

Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya

25 minutes ago
Gwamnati Ta Kafa Kwamitin Tsara Yadda Za A Binne Buhari
Manyan Labarai

Gwamnati Ta Kafa Kwamitin Tsara Yadda Za A Binne Buhari

4 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Talata A Matsayin Hutu Don Alhinin Marigayi Buhari
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Talata A Matsayin Hutu Don Alhinin Marigayi Buhari

4 hours ago
Bauchi Da Gombe Sun Koka Kan Jinkirin Aikin Haƙo Mai Na Kolmani
Manyan Labarai

Bauchi Da Gombe Sun Koka Kan Jinkirin Aikin Haƙo Mai Na Kolmani

6 hours ago
An Tsaurara Matakan Tsaro A Daura Gabanin Jana’izar Buhari A Gobe Talata
Da É—umi-É—uminsa

An Tsaurara Matakan Tsaro A Daura Gabanin Jana’izar Buhari A Gobe Talata

8 hours ago
DA ÆŠUMI-ÆŠUMI: An ÆŠage Jana’izar Buhari Zuwa Gobe Talata A Mahaifarsa Ta Daura, Jihar Katsina
Da É—umi-É—uminsa

DA ÆŠUMI-ÆŠUMI: An ÆŠage Jana’izar Buhari Zuwa Gobe Talata A Mahaifarsa Ta Daura, Jihar Katsina

9 hours ago
Next Post
Gwamnonin PDP Sun Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Tsadar Rayuwa

Gwamnan Bauchi Ya Sauke Kwamishinoni 5, Ya NaÉ—a Sabbi 8

LABARAI MASU NASABA

Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya

Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya

July 14, 2025
Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London

Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London

July 14, 2025
Sarkin Maroko Ya Aike Da Ta’aziyya Ga Nijeriya Bisa Rasuwar Buhari

Sarkin Maroko Ya Aike Da Ta’aziyya Ga Nijeriya Bisa Rasuwar Buhari

July 14, 2025
Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 

Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 

July 14, 2025
Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 14, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Gwamnan Zamfara Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 14, 2025
Za A Iya Yarda Da Buhari Kan Kowace Irin Amana A Duniya — Abdulsalami

Za A Iya Yarda Da Buhari Kan Kowace Irin Amana A Duniya — Abdulsalami

July 14, 2025
Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

July 14, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

July 14, 2025
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

July 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.