• Leadership Hausa
Saturday, December 9, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Siyasar Japan Sun Sake Fuskantar Cikas Wajen Aiwatar Da Shirin Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya A Cikin Teku

by CMG Hausa
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
‘Yan Siyasar Japan Sun Sake Fuskantar Cikas Wajen Aiwatar Da Shirin Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya A Cikin Teku
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali

A yayin taron kolin kasashen G7 da aka yi kwanan nan, yunkurin wasu ‘yan siyasar kasar Japan na wanke kasar daga laifin aiwatar da shirin zubar da dagwalon ruwan nukiliya a cikin teku, ya sake gamuwa da cikas. Duba da yadda aka nuna adawa da kakkausar murya, ba’a rubuta “ana maraba da shirin zubar da dagwalon ruwan nukiliya cikin teku” ba a cikin sanarwar taron kolin, maimakon haka, an ce, ana mara wa hukumar IAEA baya wajen gudanar da bincike cikin ‘yanci.

Ko ma a cikin kungiyar kasashen G7, shirin Japan na zubar da dagwalon ruwan nukiliya a cikin teku ya gamu da ka-ce-na-ce, balle a fadin duniya baki daya. A cikin shekaru biyu, tun daga jama’ar Japan, har zuwa kasashen dake makwabtaka da ita, wato China da Koriya ta Kudu, da tsibaran kasashen yankin tekun Pasific, dukka suna adawa da wannan shirin, inda suka bukaci gwamnatin Japan, da ta dauki matakai ta hanyar da ta dace. A yayin taron kolin kasashen G7 na wannan karo, al’ummun sassa da dama a Japan sun yi zanga-zanga, inda suka soki lamirin gwamnatin kasar suna cewa, zubar da dagwalon ruwan nukiliya cikin teku, babban laifi ne!

A halin yanzu, hukumar IAEA ba ta bullo da rahoton binciken ta na karshe kan shirin Japan na zubar da dagwalon ruwan nukiliya cikin teku ba, amma gwamnatin Japan ta yi ikirarin cewa, za’a kawo karshen shirin zubar da ruwan kafin karshen watan Yunin bana, kana za’a zubar da ruwan a cikin tekun Pasifik a karshen watan Yuli.

Gaskiya Japan ba za ta iya wanke kanta daga laifin da ta aikata ba, al’amarin da ya shaida rashin daukar nauyi gami da matukar son kai da take nunawa. (Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare
Previous Post

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje

Next Post

An Ci Tarar Kamfanin Facebook $1.3 Biliyan

Related

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta

2 hours ago
Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali
Daga Birnin Sin

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali

3 hours ago
Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

24 hours ago
Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

24 hours ago
Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

1 day ago
Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

1 day ago
Next Post
An Ci Tarar Kamfanin Facebook $1.3 Biliyan

An Ci Tarar Kamfanin Facebook $1.3 Biliyan

LABARAI MASU NASABA

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta

December 9, 2023
NOMA

Kurakuran Da Wasu Ke Tafkawa A Noma Don Kasuwanci

December 9, 2023
Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali

December 9, 2023
IFAD

Manoman Karkara Sun Nuna Farin Ciki Da Yadda Suka Amfana Da Tallafin IFAD

December 9, 2023
NPA

NPA Ta Bayyana Dalilan Dawo Da Kwangilar Kamfanin INTELS

December 9, 2023
Nijeriya

Kayan Da Nijeriya Ke Fitarwa Waje Sun Karu Zuwa Naira Tiriliyan 10.35

December 9, 2023
harkokin zabe

Amfani Da Fahasa Zai Bunkasa Harkokin Zabe –Agu

December 9, 2023
TGI

TGI Group Za Ta Hada Kai Da ABU Domin Bunkasa Kirkire-kirkire

December 9, 2023
Tinubu

Tinubu Zai Sake Fuskantar Wata Shari’ar A Kotun Koli Kan Zaben 2023

December 9, 2023
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Za Ta Zaftare Kudaden Kananan Hukumomin Da Ba A Yi Zabe Ba

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.