ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

by Bello Hamza
3 weeks ago
APC

LABARAI MASU NASABA

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Ƙungiyar National Progressiɓes Councillors’ Forum (NPCF), wadda ke wakiltar kansiloli 10,378 na jam’iyyar APC a faɗin Nijeriya, ta yi kira ga Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da ya umarci hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa da na tsaro na tarayya su ɗakatar duk wani bincike ko mataki da ake ɗauka kan koke-koken da ƙungiyar ta bayyana a matsayin marasa tushe kuma masu ɗauke da manufofin siyasa kan Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sakkwato.

A wata sanarwa da aka fitar bayan taron kwata-kwata na shiyyar Arewa maso Yamma da aka gudanar a Kano, NPCF ta yi Allah-wadai da abin da ta kira yain ɓata suna da hare-haren kafafen yaɗa labarai da ke danganta Sanata Yari da kama ɗanyen zinari na naira biliyan 4.4 a Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano a ranar 11 ga watan Yuni. Ƙungiyar ta ce Hukumar EFCC ta bayyana sunayen waɗanda ake zargi da hannu a lamarin, kuma babu sunan Sanata Yari a cikinsu. Haka kuma, ta musanta zarge-zargen da ke cewa yana ɗaukar nauyin zanga-zangar adawa da gwamnati ko kuma tallafa wa jam’iyyar ADC.

Ƙungiyar ta yaba wa irin gudunmawar da Sanata Yari ya bayar a lokacin da yake gwamnan Jihar Zamfara da kuma shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Nijeriya. Ta ce a matsayinsa na mai wakiltar Zamfara ta Yamma a Majalisar Dattawa, babu wata shari’ar cin hanci ko laifi da ke kansa a kotu. NPCF ta kuma ce mulkinsa ya samar da shirin sulhu da afuwa na farko a jihar, gina filin jirgin sama, hanyoyi, cibiyoyin ilimi da kuma jami’ar farko mallakar gwamnatin jihar a Gusau.

ADVERTISEMENT

Bugu da ƙari, ƙungiyar ta zargi wasu ƴan siyasa daga Arewa maso Yamma da suka kasa samun tikitin takarar gwamna da amfani da muƙaman gwamnati wajen tsoratarwa da matsa lamba ga Sanata Yari. NPCF ta bayyana cewa irin waɗannan matakai na iya kawo cikas ga haɗin kan APC da kuma manufar “Renewed Hope”. Ta kuma yi kira ga gwamnatin Jihar Zamfara da sauran masu ikirarin biyayya ga APC su daina abin da ta kira aiki da ke cin karo da muradun jam’iyyar.

APC
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

MASU ALAKA

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa
Labarai

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya
Ra'ayi Riga

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari
Labarai

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026
Next Post
Wang Yi: Sin Da Kasashen Turai Abokan Hadin Gwiwa Ne Ba Na Gaba Ba

Wang Yi: Sin Da Kasashen Turai Abokan Hadin Gwiwa Ne Ba Na Gaba Ba

LABARAI MASU NASABA

Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

July 24, 2026
An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

July 24, 2026
NNPP Za Ta Kwace Mulki A Jihar Imo – Kwankwaso

Jam’iyyar NDC Ta Shirya Tsaf Domin Kafa Gwamnati A 2027 —Kwankwaso

July 24, 2026
Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

July 24, 2026
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026
NLC Ta Yi Barazanar Daukar Matakin Yajin Aiki Kan Albashi Mafi Karanci

NLC Ta Yi Barazanar Daukar Matakin Yajin Aiki Kan Albashi Mafi Karanci

July 24, 2026
Sin Tana Son More Damammakin Fasahar AI a Maimakon Babakere a Wannan Bangare Da Kasashen Yamma Suka Dade Suna Yi

Sin Tana Son More Damammakin Fasahar AI a Maimakon Babakere a Wannan Bangare Da Kasashen Yamma Suka Dade Suna Yi

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.