• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

15 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kogi – FRSC 

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
15 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kogi – FRSC 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC), ta tabbatar da mutuwar mutane 15 tare da jikkata wasu biyar a wani hatsarin mota da ya afku a Jihar Kogi.

Kamfanin Dillancin Labaran Nijeriya (NAN), ya ruwaito cewa hatsarin ya faru ne tsakanin J-5 Boxer bas da wata tankar mai, a Koton-Karfe kan babbar hanyar Lokoja zuwa Abuja da misalin karfe 7:30 na safiyar ranar Talata.

  • Ana Sa Ran Birtaniya Za Ta Fice Daga Tsibiran Malvinas Bayan Daidaita Ikon Mallakar Tsibiran Chagos
  • Man U Na Shirin Yin Wuf Da Giroud Don Maye Gurbin Ronaldo

Kwamandan FRSC a Kogi Stephen Dawulung, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce an garzaya da mutanen biyar da suka jikkata zuwa asibitin Ideal da ke Koton-Karfe domin ba su kulawar gaggawa.

Dawulung, ya ce an ajiye gawarwakin wadanda suka mutu a dakin ajiye gawa na babban asibitin tarayya (FMC) da ke Lokoja.

Kwamandan sashen, ya bayyana cewa musabbabin hatsarin ya faru ne saboda keta dokokin hanya da direban motar bas din ya yi, wanda ya ke tukin mota a lokacin da ya ke kan hanyarsa ta zuwa Abuja daga Lokoja.

Labarai Masu Nasaba

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

“Direban bas din ya bar hannunsa yayin da yake tuki sai ya yi karo da wata motar dakon mai da ke zuwa.

“Alhamdulillahi motar dakon man fetur din ba ta tashi ba, da lamarin ya zama abun tashin hankali da damuwa.

“Abin takaicin shi ne, motar bas din tana dauke da tarkacen karfe da fasinjoji 17, 15 daga cikinsu an murkushe su kuma sun mutu a yayin da suka yi karo da juna.

“Abin takaici ne yadda ake cin zarafi da yawa da yadda ake karya dokar zirga-zirgar ababen hawa.

“Motocin da aka kebe don daukar kayayyaki ya kamata su dauki kaya kawai ba fasinjoji ba kamar yadda wannan lamari ya faru ” in ji Dawulung.

Sai dai kwamandan FRSC, ya jajantawa iyalan wadanda abin ya shafa, ya kuma shawarci masu ababen hawa da su rika bin ka’idojin zirga-zirgar ababen hawa domin kaucewa hatsari.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BasFRSCHatsarin MotaKogiTankar Man Fetur
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 4, Sun Kwato Makamai A Kaduna 

Next Post

Kwalara Ta Kashe Mutane 620 A Malawi

Related

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC
Manyan Labarai

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

9 minutes ago
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu
Labarai

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

1 hour ago
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

10 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

10 hours ago
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma
Labarai

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

11 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

12 hours ago
Next Post
Kwalara Ta Kashe Mutane 620 A Malawi

Kwalara Ta Kashe Mutane 620 A Malawi

LABARAI MASU NASABA

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.