• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

2023: Ni Kadai Ne Zan Iya Kawo Kuri’un Da Za Su Kayar Da Atiku —Rochas

by Sulaiman
2 months ago
in Siyasa
0
2023: Ni Kadai Ne Zan Iya Kawo Kuri’un Da Za Su Kayar Da Atiku —Rochas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan Takarar Shugaban kasa a karkashin Inuwar APC, Rochas Okorocha ya yi ikirarin cewa duk cikin ‘yan takarar babu Wanda zai iya kawo Kuri’u masu yawa irin yadda Buhari ya Kawo kamar shi.

Dan takarar wanda tsohon Gwamnan Jihar Imo ne, ya ce, ya samu yakinin haka ne sabida irin farin jininsa a siyasance a yankin Arewa ya fi yawa a kowane yanki.

  • Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta

Ya bayyana hakan ne lokacin da yake tsokaci ranar Laraba, kan batutuwan da suka dabaibaye batun gudanar da zaben fidda gwani na kujerar Shugaban Kasa a APC. Kamar yadda Aminiya ta ruwaito.

Da aka tambaye shi kan cancantar shi ta tsayawa takarar, Rochas ya ce, “Tambayar da ya kamata APC ta yi wa kanta a yanzu ita ce wanne dan takara ne zai iya samo mata yawan kuri’u a Arewacin Nijeriya kamar yadda Buhari yake yi a baya?

“Duk wani abu koma-bayan haka son zuciya ne kawai. Saboda yanzu abin da kawai PDP take tutiya da shi, shi ne za ta samun tarin kuri’a daga Arewa. Wannan kuma gaskiya ne.

Labarai Masu Nasaba

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu

“Ina ganin ni ne dan takarar da APC zata bawa tutar Shugabancin kasa, sabida na fi farin jini a Arewa ma fiye da a kowane yanki,” inji shi.

A ranar 25 ga watan Mayu ce dai EFCC ta cafke Rochas Okorocha, wanda shi ne Sanata mai wakiltar Imo ta Yamma, a gidansa da ke Abuja.

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Makinde Ya Ajiye Mataimakinsa Ya Dauki Bayo Lawal A Matsayin Mataimaki

Next Post

Yaki Da COVID-19 A Shanghai: Kwalliya Ta Biya Kudin Sabulu

Related

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP
Siyasa

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

6 hours ago
Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu
Siyasa

Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu

7 hours ago
Gwamna Wike Ya Karyata Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Jihar Ribas
Siyasa

Gwamna Wike Ya Karyata Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Jihar Ribas

8 hours ago
Zaben Fidda Gwanin PDP: Wike Ya Gurfanar Da Atiku, Tambuwal Da INEC A Gaban Kotu
Siyasa

Zaben Fidda Gwanin PDP: Wike Ya Gurfanar Da Atiku, Tambuwal Da INEC A Gaban Kotu

10 hours ago
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari
Siyasa

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

1 day ago
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

1 day ago
Next Post
Yaki Da COVID-19 A Shanghai: Kwalliya Ta Biya Kudin Sabulu

Yaki Da COVID-19 A Shanghai: Kwalliya Ta Biya Kudin Sabulu

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-Dumi: ‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sace Buhari Da El-Rufai 

Rashin Tsaro Na Kawo Koma Baya Ga Tattalin Arzikin Nijeriya – Buhari

August 12, 2022
Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

August 12, 2022
Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.