• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akpabio Ba Shi Da Hannu A Tsige Ka, Eseme Ga Sanata Abbo

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Akpabio Ba Shi Da Hannu A Tsige Ka, Eseme Ga Sanata Abbo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Eseme Eyiboh, kakakin shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya ce babu hannun shugabansa a tsige Sanata Elisha Abbo mai wakiltar Adamawa ta Arewa a majalisar dokokin kasar nan.

“Sakamakon shari’ar kotu na aiki ne na tantance gaskiya da hujjoji,” in ji Eyiboh a cikin wata sanarwa sa’o’i kadan bayan da korarren Sanatan ya yi ikirarin cewa an tsige shi ne saboda rashin goyon bayan takarar shugaban majalisar dattawa na Akpabio a farkon watan Yuni.

  • Ranar Abinci Ta Duniya: Mata Manoma Zasu Samu Tallafin Aikin Gona A Zamfara
  • Kaso 93.8% Na Masu Bayyana Ra’ayi Sun Yaba Da Sakamakon Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya

Da yake yanke hukunci a ranar Litinin, kwamitin mutane uku na kotun daukaka kara da ke Abuja, karkashin jagorancin mai shari’a C.E. Nwosu-Iheme, ya kori Abbo na jam’iyyar APC.

Kotun ta kuma umarci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta bai wa Amos Yohanna na Jam’iyyar PDP takardar shaidar cin zabe a matsayin zababben Sanata mai wakiltar yankin a Majalisar Dokoki ta kasa.

Da yake tsokaci kan tsige shi da aka yi a ranar Litinin, Sanatan ya ce ‘yan majalisa kusan biyar ne ake kokarin tsigewa saboda goyon bayan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari a zaben shugaban majalisar dattawa wanda daga baya Akpabio ya yi nasara.

Labarai Masu Nasaba

Farashin Kayayyaki Sun Sauka A Watan Yuni 2025

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

Sai dai mai magana da yawun Akpabio, Eyiboh, a wata sanarwa a ranar Talata “ya yi watsi da ikirarin da Sanata Elisha Abbo ya yi cewa shugaban majalisar dattawa ne ya yi tasiri ga hukuncin kotun daukaka kara da ta kore shi daga majalisar.

“Sanata Akpabio ya jaddada cewa ba shi da wani mugun nufi ga wasu takwarorinsa,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AkpabioHukunciKotuSanata Abbo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Yaki Da Hamada Ke Samar Da Kudin Shiga A Jihar Xinjiang

Next Post

Xi Ya Shiryawa Manyan Baki Liyafar Girmamawa

Related

Farashin Kayayyaki Sun Sauka A Watan Yuni 2025
Labarai

Farashin Kayayyaki Sun Sauka A Watan Yuni 2025

2 minutes ago
Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili
Manyan Labarai

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

3 hours ago
Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya
Manyan Labarai

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

4 hours ago
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi
Manyan Labarai

Omokri Da Sarki Sun Soki Obi Saboda Rashin Halartar Jana’izar Buhari

6 hours ago
Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3
Manyan Labarai

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

8 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

9 hours ago
Next Post
Xi Ya Shiryawa Manyan Baki Liyafar Girmamawa

Xi Ya Shiryawa Manyan Baki Liyafar Girmamawa

LABARAI MASU NASABA

Farashin Kayayyaki Sun Sauka A Watan Yuni 2025

Farashin Kayayyaki Sun Sauka A Watan Yuni 2025

July 16, 2025
Kasar Sin Na Inganta Samun Nasara Ga Kowane Bangare A Fannin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki A Duniya

Kasar Sin Na Inganta Samun Nasara Ga Kowane Bangare A Fannin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki A Duniya

July 16, 2025
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

July 16, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

July 16, 2025
An Fara Binciken Mutuwar Wasu Ɗalibai 2 A Makarantar Kwana A Kano

An Fara Binciken Mutuwar Wasu Ɗalibai 2 A Makarantar Kwana A Kano

July 16, 2025
Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

July 16, 2025
Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

July 16, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

Omokri Da Sarki Sun Soki Obi Saboda Rashin Halartar Jana’izar Buhari

July 16, 2025
Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

July 16, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

July 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.