• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Ba Ta Da Ikon Sukar Sin Game Da Yaduwar Miyagun Kwayoyi

by CMG Hausa
3 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Mao
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

A yau Litinin, yayin taron manema labarai da aka saba gudanarwa, an tambayi kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning, game da rahoton da shugaban Amurka Joe Biden ya mikawa majalissar dokokin kasar sa, wanda a ciki ya ayyana Sin a matsayin ginshikin yaduwar miyagun kwayoyi. Game da hakan, Mao Ning ta ce Amurka ba ta gabatar da wasu shaidu na hakika ba, kuma batu ne mai kunshe da mummunar manufa. 

Mao Ning ta kara da cewa, tushen yaduwar miyagun kwayoyi a Amurka, na da nasaba ne da gazawar jagorancin kasar, kuma dakile bukatar kwayoyin a cikin kasar shi ne jigon shawo kan matsalar.

  • Sin Ta Samu Babban Ci Gaba A Hanyoyin Amfani Da Makamashi

A daya bangaren kuma, jami’ar ta ce a baya bayan nan, majalissar dokokin nahiyar tsakiyar Amurka, ta amince da wani kuduri na soke matsayin ‘yar sa ido ta dindindin na “majalisar dokoki” ta yankin Taiwan, kana majalissar ta amince a baiwa majalisar wakilan jama’ar kasar Sin kujerar dindindin ta sanya ido. Dukkanin wadannan kudurori, kasar Sin ta yi matukar maraba da su. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

Tags: AmurkaSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ci Gaban Kasashe Masu Tasowa Ya Zama Dole

Next Post

Girgizar Kasar Maroko Da Ambaliyar Ruwar Libiya: Sama Da Rayuka 8,000 Sun Salwanta

Related

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba
Daga Birnin Sin

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

7 hours ago
An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

17 hours ago
An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa

18 hours ago
Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi
Daga Birnin Sin

Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

18 hours ago
Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya

19 hours ago
Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang
Daga Birnin Sin

Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang

19 hours ago
Next Post
Libiya

Girgizar Kasar Maroko Da Ambaliyar Ruwar Libiya: Sama Da Rayuka 8,000 Sun Salwanta

LABARAI MASU NASABA

Goro

Goron Juma’a

December 8, 2023
Fu Qiaomei

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

December 8, 2023
kwastam

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

December 8, 2023
Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

December 8, 2023
tallafi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Raba Tallafi Ga Masu Kananan Masana’antu

December 8, 2023
Akpabio

‘Yan Nijeriya Ba Sa Amanna Da Jam’iyyun Siyasa – Akpabio

December 8, 2023
Manzon Allah

Daga Cikin Mutane Aka Aiko Manzon Allah Amma Ba Mutum Ne Kamar Kowa Ba (SAW)

December 8, 2023
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

December 8, 2023
Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

December 8, 2023
NAHCON

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.