ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bankado Badakalar Da Ake Zargin Shugaban Hukumar NIRSAL Ya Yi Kan Noman Alkama

by Sabo Ahmad
4 years ago
Nirsal

An dakatar da Babban manajan darakta na hukumar bayar da tallafi ga wadanda suka yi asarar amfanin gona kamar yadda jaridar Daily Tust Saturday ta ruwaito.

Bayanai sun tabbatar da cewa, an tunbuke Aliyu Abdulhameed ne saboda yawan zarge-zargen da ake yi a kansa na cin-hanci da karbar rashawa wadanda suka hada da badakalar zunzurutun kudin da suka kai naira biliyan 5.6, a shekara ta 2018, kan noman alkama a jihar Kano da Jigawa, wadanda ake zargin jami’a hukumar ta NIRSAL da jefa wa a cikin lalitarsu.

  • Na Yi Bakin Kokarina A Matsayin Shugaban Nijeriya — Buhari

Yadda rahoton jaridar Daily Trust ya tona asirin wata badakala a hukumar NIRSAL
A wani rahoton bincike da wannan jaridar ta wallafa a cikin watan Janairun bana wanda ta yi bincike a kan yadda bashin da aka ci na biliyoyin nairar da hukumar NIRSAL ta tsaya aka ci ga wasu kamfanoni guda uku domin yin noman rani a wata gona mai fadin hrkta 20,000 a jihar Kano da Jigawa wanda aka hada baki da jami’an hukumar ta NIRSAL.

ADVERTISEMENT

Lokacin gudanar da bincike, jaridar DAILY TRUST ta ranar Lahadi,ta je garin da wannan abin ya faru, da ke jihohin arewa maso yamma, domin ji daga majiya mai tushe.
Shugabannin wannan al’umma, sun bayyana cewa, an gaya musu, an kikiro wannan shirin ne domin Tallafa wa kananan manoman da yawansu ya kai 20,000. Wasu daga cikin manoman sun ce, ba za su taba yafe wa ba, da yaudarar da aka yi musu. Bayan na bayar da gonata domin gudanar da wannan shiri, sun yi alkawarin za su ba ni taki, za kuma su haka min rijiya ko su taimaka min yadda zan jawo ruwa, amma ashe duk yaudara ta suke yi, ba su yi min komai ba.

Araya Alhaji Idi, wani shi ma daga cikin manoman, daya daga cikin manoman a garin Ringim da ke jihar Jigawa, ya bayyana cewa, tun da suka muka yi maga da su da farko ba su sake dawo wa ba, kuma ko ta waya ba su kira mu ba, domin sanar da al’umma halin da ake ciki ba, sun bar mu a igiyar ruwa. In ji shi.
Sai dai shugaban hukumar ta NIRSAL, ya musanta wannan zargin da ake yi masa, wanda ya ce, wannan turka-turkar da ta taso, wasu mutane ne daga gefe, kuma suke kokarin rura wutar riki domin su bata masa suna da kuma hukumar.

LABARAI MASU NASABA

Ɗan Takarar Gwamnan Kaduna Na ADC, Ya Gana da El-Rufai, Ya Sha Alwashin Kawo Karshen Mulkin APC

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

Sai dai idan muka lura da rahoton da jaridar DAILY TRUST ta bayar, ya sa, hukumar EFCC ta nemi Manajan daraktan tare da wasu ma’akatan na NIRSAL domin su yi bayani kan zargin da ake yi musu na mallake makudan kudi da sunan yin aiki, kuma ba a yi aikin ba.
Bayan binciken hukumar EFCC, ita ma hukumar ICPC da jami’an ‘yansanda su ma suna bincike a kan zargin da ake yi na badakalar wasu ayyuka.

An nemi shugaban ya je ya yi bayani, ranar Alhamis din da ta gabata jim kadan bayan kan wannan zargin da ake yi masa, sai dai har zuwa lokaci kammala wannan rahoto, bai mika matsayin nasa ga wani wanda zai ci gaba da tafiyar da aikin nasa ba, kafin a san cikakken halin da ake ciki.

An nemi jin da bakin shugaban ko kuma jami’in hulda da jama’a na hukumar, amma duka abin ya ci tura.

Wata majiyar labarai, mai tushe, ta nuna cewa, ba a kori Abdulhameed ba, sai dai ya dakata ne domin bayar da damar gudanar da cikakken bincike kan zargin da ake yi masa, wanda hukumar EFCC da ta ICPC da kuma jami’an tsaro na farin kaya ke yi masa.

Nirsal
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Labarai

Ɗan Takarar Gwamnan Kaduna Na ADC, Ya Gana da El-Rufai, Ya Sha Alwashin Kawo Karshen Mulkin APC

July 7, 2026
'yansanda
Labarai

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Next Post
Miji Ya Hallaka Matarsa A Kan Ruwan Sha A Legas

'Yansanda Sun Gano Wurin Da IPOB Ke Hada Bama-Bamai

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN Ya Shaida Kiraye-kirayen Jama’a Game Da Bukatar Hada Karfi Da Karfe Wajen Shawo Kan Kalubalen Tsanantar Yanayi

Binciken CGTN Ya Shaida Kiraye-kirayen Jama’a Game Da Bukatar Hada Karfi Da Karfe Wajen Shawo Kan Kalubalen Tsanantar Yanayi

July 7, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ɗan Takarar Gwamnan Kaduna Na ADC, Ya Gana da El-Rufai, Ya Sha Alwashin Kawo Karshen Mulkin APC

July 7, 2026
Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

July 7, 2026
Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

July 7, 2026
Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

July 7, 2026
'yansanda

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.