An gudanar da bikin ranar ’yan kwadago ta duniya na shekara ta 2026, tare da bikin bayar da lambobin yabo ta ranar a zauren taron jama’a dake birnin Beijing a yau Talata 28 ga wata.
Mataimakin shugaban zaunannen kwamitin majalisar wakilan jama’ar Sin, kana shugaban kungiyar kwadago ta kasar Wang Dongming ya halarci taron ya kuma gabatar da jawabi.An mika lambobin yabo na bikin murnar ranar ’yan kwadago ta kasar Sin guda 3,024.
Daga cikinsu, kungiyoyi 379, da mutane 1462 sun samu takardar yabo da lambobin yabo na bikin ranar, yayin da kungiyoyi 1,183 suka samu lambar yabo ta “Bayar da jagoranci ga ’yan kwadago”. (Amina Xu)
ADVERTISEMENT
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/















Discussion about this post