ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Kan Tattalin Arziki Da Hada-hadar Kudi A Tsakanin Sin Da Birtaniya Karo Na 11

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

Mataimakin firaministan kasar Sin kuma mai karban bakuncin taron tattaunawa kan tattalin arziki da hada-hadar kudi a tsakanin Sin da Birtaniya He Lifeng da ministar kudi ta kasar Birtaniya Rachel Reeves sun shugabanci taron tataunawar karo na 11 a nan birnin Beijing a yau.

He Lifeng ya bayyana cewa, Sin tana son yin kokari tare da Birtaniya wajen aiwatar da ayyukan da shugabannin kasashen biyu suka cimma daidaito a kai, da raya dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a tsakanin kasashen biyu, da kara yin mu’amala da juna, da fadada hadin gwiwar tattalin arziki da hada-hadar kudi a tsakaninsu don kara samar da kuzari ga raya dangantakar dake tsakanin Sin da Birtaniya mai moriyar juna yadda ya kamata.

  • Miji Da Mata Sun Samu karin Girma Zuwa Farfesa A BUK
  • Xi Ya Yi Kira Da A Gudanar Da Aikin Tantance Harkar Kudade Mai Inganci Don Inganta Bunkasar Tattalin Arziki Da Zamantakewa

A nata bangare, Reeves ta bayyana cewa, kasar Birtaniya tana son kara yin hadin gwiwa tare da kasar Sin a fannin tattalin arziki da hada-hadar kudi, da ci gaba da raya dangantakar dake tsakanin kasashen biyu mai girmamawa juna na dogon lokaci.

ADVERTISEMENT

A yayin taron tattaunawar, bangarorin biyu sun cimma daidaito kan jerin ayyukan samun moriyar juna. Kana He Lifeng da Reeves sun halarci taron koli na samar da hidimar hada-hadar kudi na Sin da Birtaniya karo na 4. (Zainab Zhang)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    “Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia
  • Sulaiman
    “Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka
  • Sulaiman
    Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing
  • Sulaiman
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu

MASU ALAKA

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia
Labarai

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

July 10, 2026
Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin
Daga Birnin Sin

Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin

July 9, 2026
Next Post
Karo Na 35 Ne Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Kammala Ziyararsa Ta Farko A Kowace Shekara A Afirka Cikin Nasara

Karo Na 35 Ne Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Kammala Ziyararsa Ta Farko A Kowace Shekara A Afirka Cikin Nasara

LABARAI MASU NASABA

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?

July 10, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Sana’ar Ɗinki: Yadda Telolin Zariya Suka Yi Fice A Sassan Afirka

July 10, 2026
Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

July 10, 2026
Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

July 10, 2026
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ibrahim Aliyu Na Ci Gaba Da Rasa Tasiri A Harkar Fili Da Gidaje A Yankin Abuja

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Fafutukar Neman Sabon Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya

July 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.