• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Harbe Tsohon Kansila Har Lahira Kan Zargin Sace Akwatin Zabe A Kano

by Sadiq
6 days ago
in Manyan Labarai
0
An Harbe Tsohon Kansila Har Lahira Kan Zargin Sace Akwatin Zabe A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahotanni daga Jihar Kano sun tabbatar da cewa an harbe wani tsohon kansila bisa zarginsa da sace akwatin zabe.

Lamarin ya faru ne a yayin da ake gudanar da zaben gwamna da na ‘yan majaliasar dokokin jiha a ranar Asabar.

  • Zaben Gwamna: Kwamishina Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Hannun ‘Yan Daba A Zamfara 
  • Matashin HK Ya Bayyana Kwarin Gwiwa Kan Kwanciyar Hankalin Yankin A Taron MDD

Rahotannin sun ce sojoji ne suka harbe Ibrahim Nakuzama, wanda tsohon kansila ne a mazabar Getso da ke Karamar Hukumar Gwarzo.

Sai dai kawo yanzu Rundunar Sojin Nijeriya ba ta kai ga fitar da sanarwa kan lamarin ba.

Wani makusancin mamacin ya ce tuni aka yi jana’izarsa a mahaifarsa a Getso.

Labarai Masu Nasaba

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

Makusancin, ya ce suna cikin jimamin rashin Ibrahim din, don haka babu wani bayani da zai kara.

Ibrahim Nakuzama ya rasu ya bar mata biyu da ‘ya’ya shida.

Jihar Kano dai an samu yamutsi a wurare da dama a zaben gwamnan da aka gudanar a ranar Asabar.

Sai dai jami’an tsaro sun lashi takobin saka kafar wando daya da duk wanda ya shiga hannu.

Tags: Akwatin ZabeGetsokanoKansilaSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Gwamna: Kwamishina Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Hannun ‘Yan Daba A Zamfara 

Next Post

Shugaban Majalisar Dattawa Ya Lallasa PDP A Mazabarsa Ta Katuzu

Related

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi
Manyan Labarai

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

5 hours ago
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari
Manyan Labarai

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

6 hours ago
Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni
Manyan Labarai

Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni

8 hours ago
Matasan Da Za A Dama Da Su A Sabuwar Gwamnati
Manyan Labarai

Matasan Da Za A Dama Da Su A Sabuwar Gwamnati

8 hours ago
Bukatar Magance Yawaitar Hatsarin Jirgin Kasa A Nijeriya
Manyan Labarai

Bukatar Magance Yawaitar Hatsarin Jirgin Kasa A Nijeriya

10 hours ago
Ban Taba Cewa Ba Zan Mika Wa Tinubu Mulki Ba -Buhari
Manyan Labarai

Ban Taba Cewa Ba Zan Mika Wa Tinubu Mulki Ba -Buhari

22 hours ago
Next Post
Shugaban Majalisar Dattawa Ya Lallasa PDP A Mazabarsa Ta Katuzu

Shugaban Majalisar Dattawa Ya Lallasa PDP A Mazabarsa Ta Katuzu

LABARAI MASU NASABA

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

March 25, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

March 25, 2023
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.