ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Mutane Takwas Kan Zargin Satar Mutane Da Fashi A Kaduna

by Sulaiman
3 years ago
Kaduna

Jami’an ‘yansanda a jihar Kaduna sun kama wasu mutane takwas da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da fashi da makami. An kama wadanda ake zargin ne a wani samame da aka kai maboyarsu a gonar Nuba a ranar 17 ga Nuwamba, 2023.

Wadanda ake zargin sun hada da Bello Suleiman, Ismail Abubakar, Usman Suleiman, Umar Suleiman Gero, Isah Lawal, Abubakar Bello, Ibrahim Mu’azu da kuma Umar Sulaiman. Dukkanin wadanda ake zargin sun fito ne daga kauyen Farin Kasa da ke karamar hukumar Soba ta jihar Kaduna.

  • Da Ɗumi-Ɗumi: Jam’iyyar APC Ta Kori Shugabanta Na Jihar Bauchi, Aliyu Misau
  • Rikicin Yola: Ba Yaki Mu Ke Yi Da Sojoji Ba – Sufeton ‘Yansanda

A cewar wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan jihar Kaduna (PPRO), ASP Munsur Hassan ya fitar, ya ce binciken farko ya nuna cewa wadanda ake zargin suna da hannu wajen yin garkuwa da Hon. Kawu Ibrahim Yakasai a ranar 25 ga Agusta, 2023. Ana kuma zarginsu da yin garkuwa da Adamu Mu’azu na kauyen Bagaldi a kwanakin baya.

ADVERTISEMENT

Sanarwar ta kuma bayyana cewa, akwai shugaban tawagar wanda ake yi wa lakabi da ‘Hanazuwa na kauyen Farin Kasa’, bai shigo hannu ba amma ana nan ana bibiyarsa. Rundunar ‘yansandan ta bayar da tabbacin cewa za a gurfanar da duk wadanda ake zargin a gaban kotu da zarar an kammala bincike.

Kwamishinan ‘yansandan jihar Kaduna, CP Musa Yusuf Garba, ya yabawa ‘yansandan bisa kokarin da suke yi, ya kuma bukace su da su kara bada muhimma kan ayyukansu na yau da kullum musamman ma lokacin bukukuwan Kirismati da na karshen shekara da ke karatowa.

LABARAI MASU NASABA

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

Kaduna
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci
  • Sulaiman
    Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa
  • Sulaiman
    An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”
  • Sulaiman
    Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

MASU ALAKA

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi
Rahotonni

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

June 5, 2026
Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya
Ra'ayi Riga

Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

June 5, 2026
Kiwon Shanu A Titunan Abuja Barazana Ne Ga Tsaron Nijeriya —Wike
Labarai

Kiwon Shanu A Titunan Abuja Barazana Ne Ga Tsaron Nijeriya —Wike

June 5, 2026
Next Post
Ina Ne Za A Dosa Wajen Daidaita Matsalar Sauyin Yanayin Duniya?

Ina Ne Za A Dosa Wajen Daidaita Matsalar Sauyin Yanayin Duniya?

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Na Harkokin Kasuwanci

June 5, 2026
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Zaben Fitar Da Gwani Na APC: Tinubu Zai Shiga Tsakani Wajen Warware Rikicin Jam’iyyar

June 5, 2026
Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Karin Bayani Game Da Ziyarar Da Xi Zai Yi A Koriya Ta Arewa

June 5, 2026
2027:Gwamnoni Na Fuskantar Turjiya Wajen Gwagwarmayar Kare Kujerunsu Da Kuma Samar Da Magadansu

2027:Gwamnoni Na Fuskantar Turjiya Wajen Gwagwarmayar Kare Kujerunsu Da Kuma Samar Da Magadansu

June 5, 2026
An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”

An Fitar Da “Rahoton Yanayin Muhalli Na Kasar Sin Na 2025”

June 5, 2026
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

June 5, 2026
Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

Labarin Yin Yuzhen: Sin Tana Hadin Gwiwa Da Ketare Don Cika Alkawarin Kiyaye Muhallin Duniya

June 5, 2026
Kiwon Shanu A Titunan Abuja Barazana Ne Ga Tsaron Nijeriya —Wike

Kiwon Shanu A Titunan Abuja Barazana Ne Ga Tsaron Nijeriya —Wike

June 5, 2026
Shugaban Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Laos

Shugaban Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Laos

June 5, 2026
Shugaban Kasar Laos: Layin Dogo Na Sin Da Laos Ya Sa Burin Al’Ummar Laos Ya Zama Gaskiya

Shugaban Kasar Laos: Layin Dogo Na Sin Da Laos Ya Sa Burin Al’Ummar Laos Ya Zama Gaskiya

June 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.