ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yaye Dalibai 15,139 Masu Digirin NCE A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
Dalibai

Bikin yaye ɗaliban kwalejin ilimi ta tarayya da ke Yola FCE wanda da shi ne karo 15, ɗaya ne daga cikin ɓangarori uku na taron da suka haɗa bikin cikar Kwalejin shekaru 50 da aka ƙaddamar a lokacin gudanar da taron.

Da ya ke jawabi a taron shugaban kwalejin, Mohammad Usman Degereji, ya bayyana cewa tun da aka kafa ta, makarantar ta samu ci gaba a dukkan fannonin da suka shafi kwalejin.

  • Batun ‘Yan Mata Masu Yanga Wajen Tsallaka Titi
  • Mun Shirya Ƙirkiro Sabbin Masarautu A Adamawa – Fintiri

Shugaban ya lissafo wasu daga cikin manyan nasarorin da kwalejin ta samu da suka haɗar da kafa cibiyar ɗalibai don sauƙin samun bayanan sakamako, da bayar da shaidar karatun ilimi a fannonin ilimi daban-daban.

ADVERTISEMENT

Wasu daga manyan nasarorin da ta samu sun haɗa da samar da motocin bas bas dake ɗaukar ma’aikata da dalibai kyauta na tsawon watanni uku, sakamakon cire tallafin man fetur, da rarraba kayan abinci ga ɗalibai domin sauƙaƙa wahalhalun da ake ciki sakamakon cire tallafin, da gyaran asibitin kwalejin da kuma samar masa kayan aiki, da magunguna hadi da kwararren likita daga FMC Yola.

Shugaban ya kuma godewa gwamnatin tarayya, da gwamnatin jihar Adamawa da kuma hukumar TETFUND, da ma’aikatan Kwalejin da kuma ɗalibai bisa goyon baya da fahimtar da suka bayar na cimma nasarorin da kwalejin ta samu.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

A nasa jawabin, ministan Ilimi Tunji Alausa, wanda ya sami wakilcin Dakta Yusuf Sa’eed, ya taya shugaban Kwalejin da hukumar gudanarwa murnar samun ci gaba ya kuma yi alƙawarin gabatar da buƙatar Kwalejin na ingantawa a gaban ministan ilimin.

Dalibai
Muh'd Shafi'u Saleh
+ postsBio
  • Muh'd Shafi'u Saleh
    https://hausa.leadership.ng/author/muhd-shafiu-saleh/
    Jami’in Tsaro Ya Mayar da Dala 505 Da Riyal 30 Da Ya Tsinta A Yola
  • Muh'd Shafi'u Saleh
    https://hausa.leadership.ng/author/muhd-shafiu-saleh/
    Shahararren Malamin Addinin Islama A Adamawa Sheikh Ibrahim Abubakar Daware Ya Rasu
  • Muh'd Shafi'u Saleh
    https://hausa.leadership.ng/author/muhd-shafiu-saleh/
    An Yi Wa ‘Yansanda 110 Ƙarin Girma A Adamawa
  • Muh'd Shafi'u Saleh
    https://hausa.leadership.ng/author/muhd-shafiu-saleh/
    Gwamna Fintiri Ya Nada Sabbin Sarakuna 7 A Jihar Adamawa

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Gwamnatin Kasar Sin Ta Tallafawa Malawi Da Abinci

Gwamnatin Kasar Sin Ta Tallafawa Malawi Da Abinci

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Tura Motocin CNG 40 Da Adaidaita Sahu 200 Kano

Gwamnatin Tarayya Ta Tura Motocin CNG 40 Da Adaidaita Sahu 200 Kano

June 29, 2026
Atiku Ya Yi Zargin Ana Shirin Hana ADC Shiga Zaɓen 2027

Atiku Ya Yi Zargin Ana Shirin Hana ADC Shiga Zaɓen 2027

June 29, 2026
An Fara Binciken Mutuwar Malamar Da Ƴan Uwan Ɗalibi Suka Kashe A Kogi

An Fara Binciken Mutuwar Malamar Da Ƴan Uwan Ɗalibi Suka Kashe A Kogi

June 29, 2026
Hatsarin Mota Ya Kashe Dalibin FUDMA, Wasu 17 Sun Jikkata A Katsina

Hatsarin Mota Ya Kashe Dalibin FUDMA, Wasu 17 Sun Jikkata A Katsina

June 29, 2026
Ana Taron Ministocin Kula Da Yawon Bude Ido Na Kasashen APEC A Macao

Ana Taron Ministocin Kula Da Yawon Bude Ido Na Kasashen APEC A Macao

June 28, 2026
Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

June 28, 2026
An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

June 28, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

June 28, 2026
Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

June 28, 2026
Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

June 28, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.