ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
5 hours ago
Zamfara

Uwargidan Gwamnan Zamfara , Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta sha alwashin za ta ci gaba da taimakawa ilimin ƴaƴa mata a Jihar Zamfara.

Huriyya Dauda, wadda ta yi maganar hakan ne ta hannun mai,Sakatariyar ta da ke magana a madadin ta kan harkokin ƴan jaridu, Rabi Yusuf,a ranar Asabar.Ita ce ta fi kowa kan lamarin da ya shafi, ko yake da alaƙa da duk wani abinda ke da alaƙa da ci gaban da kuma kare ƴancin ƴa mace ta hanyar kare duk lamarin da yake da alaƙa da ci gaban ta da kuma wayar da kai domin hana yaɗuwar cin mutuncin da akan yi wa ,mata ta hanyar wayar da kan al’ummar  musamman ma mata.

Ya kuma kamata ita kafar ta wayar da kan mata saboda  kawar da duk wani lamarin da yake da alaƙa da tashin hankali da cin mutuncin mata, ko nuna masu lamarin da ya shafi nuna masu wariya ta hanya amafani da  mata tun daga ƙauyuka, ana kuma yin hakan ne kai tsaye da Iyaye da kuma Shugabannin al’umma.

ADVERTISEMENT

Bayanin ya ci gaba da bada labarin yadda ta sauya da kuma da mutanen karkara kan muhimmancin gyara kan lamarin da ya shafi ilimi a Jihar ta Zamfara domin tabbatar da cewar irin Shugabannin mata da za a samu na  gaba, a Zamfara an shirya tsaf ta maganar horarwar da suka samu ta hanyar ilimi a makarantu, wanda hakan zai nuna cewar a shirye suke su yi wani jagoranci na al’umma.

A kan lamarin bunƙasa wa mata domin su tsaya da ƙafafun su,ta bayyana cewar “ a cikin shekarar 2025 kaɗai, Lfiye da mata 5,018 a faɗin Jihar ta Zamfara sun sanu horo na musamman kan harkokin kasuwanci, bayan haka kuma an taimaka masu da abubuwan da za su taimaka masu wajen duk wata harka ta kasuwanci da za su yi, wato kamar irin su harkokin ƙananan kasuwanci, yana rage fatara ga kua basu dama ta murya wadda za ta taimaka masu  duk wajen harkokin da suka shafi ci gaban tattalin arzikin wuraren da suke zama.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

“Lamarin na bunƙasar ci gaban tattalin arziki an ƙara samar ma shi wurin zama ne lokacin da aka yi wani tsari na bunƙasa tattalin arzikin na mata inda aka zabi, 500 daga sassa daban – daban na JIhar Zamfara inda suka zo aka kuma basu tallafin kuɗaɗe. Shi tasari ya yi matuƙar taimakawa wajen samar da hanyar da tafi dacewa wajen bunƙasa tattalin arzikin iyalai lokacin da tsarin tada komaɗar tattalin arziki na Shugaban ƙasa Tinubu ya fa yi wa al’umma bulalar shiga cikin halin ƙunci,ga babu kuɗi ga kuma tsadar rayuwar, wannan ya taimakawa masu ƙaramin ƙarfi inda ɗan ƙaramin kasuwancin da suke yi ya ƙara bunƙasa wanda sai kuma rayuwar su ta ƙara samun inganta.”

“Bugu da ƙari matar Gwamnan ba ta tsaya a anan bane, domin kuwa ta sake gabatar da wani tsari na bunƙasa mata da matasa da taimaka ma su ta sashen da ya shafi aikin gona. Ta shi tsarin kaɗai akwai fiye da mutane 300 da suka amfana, an samar masu da kayan aikin gona na zamani, ga kuma cikakkiyar horarwa, bugu da ƙari kuma ga kuɗaɗen da mutum zai fara duk irin bangaren noman da ya zaba dai, ga kuma wani tsarin da shi ma ba ƙaramar gudunmawa ya bayar ba wato irin wayar, da kan al’ummar da aka yi na yin lambun cikin gida,wannan, ma ya ƙarawa al’umma kayan abinci  a sauƙaƙe kamar dai yadda bayanin ya nuna,”.

Akwai ma wani abu wanda yin hakan ya bada muhimmiyar gudunmawa ta yadda wani tsarin da ta bullo da shi,a gargajiyance wato yadda aka yi Firig na gargajiya ta hanyar amfani da kayan gargajiya ga kuma ƙungiyoyin mata da kuma Shugabannin al’umma,  ko shakka babu tsarin na ta ya sa kowa ya gane da amfani ga al’umma, ya kuma san ba mantawa aka yi da shi ba, lokaci zuwa lokaci ana tuntubar juna, daga ƙarshe kuma sai maganar haɗin kai wadda ta maida su al’ummar Zamfarar suka kasance  tsintsiya maɗaurinki ɗaya.

Zamfara
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Zamfara
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu
  • Sulaiman
    Sin Na Kira Ga Al’ummun Kasa Da Kasa Da Su Himmatu Wajen Tallafawa Ayyukan Jin kai
  • Sulaiman
    A Duba Halin Da Masu Buƙata Ta Musamman Ke Ciki
  • Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

MASU ALAKA

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Next Post
Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato

Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

June 20, 2026
Sin Na Kira Ga Al’ummun Kasa Da Kasa Da Su Himmatu Wajen Tallafawa Ayyukan Jin kai

Sin Na Kira Ga Al’ummun Kasa Da Kasa Da Su Himmatu Wajen Tallafawa Ayyukan Jin kai

June 20, 2026
Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Sojoji Sun Ceto Mutane 22 A Jihar Sakkwato

June 20, 2026
A Duba Halin Da Masu Buƙata Ta Musamman Ke Ciki

A Duba Halin Da Masu Buƙata Ta Musamman Ke Ciki

June 20, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

June 20, 2026
IMF

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato

Zulum Ya Ƙaddamar Da Gidajen Ƴan Gudun Hijira 100 A Sakkwato

June 20, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Farashin Mai Na Iya Sauka Har Zuwa Dala $60 Kan Kowanne Ganga

Farashin Mai Na Iya Sauka Har Zuwa Dala $60 Kan Kowanne Ganga

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.