ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Zama Na Biyu Na Taron Majalisar Wakilan Jama’ar Kasar Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 months ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2026Äê3ÔÂ9ÈÕ
    3ÔÂ9ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐеڶþ´ÎÈ«Ìå»áÒé¡£
    лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2026Äê3ÔÂ9ÈÕ 3ÔÂ9ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐеڶþ´ÎÈ«Ìå»áÒé¡£ лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

A yau Litinin, aka yi zama na 2 na taro na 4 na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin (NPC) ta 14.

Shugaban kasar Sin Xi Jinping da sauran shugabannin kasar da na Jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin ne suka halarci taron.

Yayin zaman, shugaban kwamitin dindindin na majalisar wakilan jama’ar Zhao Leji, ya gabatar da rahoton aikin kwamitinsa

ADVERTISEMENT

Shi ma shugaban hukumar koli mai karbar korafe-korafen jama’a Ying Yong, ya gabatar da rahoton aiki na hukumar, wanda ya bayyana cewa, adadin mutanen da aka yanke wa hukunci kan laifukan da suka shafi cin zarafin kananan yara ya ragu da kaso 2.2 bisa dari, yayin da adadin yaran da aka yanke wa hukunci bayan aikata laifuka, ya ragu da kaso 9.8 bisa dari.

A rahoton da ya gabatar ga majalisar, shugaban kotun koli na kasar Zhang Jun, ya ce tsarin shari’a ta kasar Sin ba ta lamunci cin zarafin yara ba ko kadan. Ya ce a shekarar 2025, an kammla sauraron kararraki 40,000 da suka shafi zarafin yara, adadin da ya ragu da kaso 1.8 bisa dari kan mizanin shekara-shekara, kana kuma an yanke wa mutane 44,000 hukunci.

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

A cewar rahoton kotun kolin, a bara, jimilar kararraki 25,000 na laifukan da suka shafi kafar intanet aka kammala sauraro, adadin da ya ragu da kaso 62 kan mizanin shekara-shekara, kana an yanke wa mutane 38,000 hukunci.

Har ila yau a shekarar 2025, kotunan kasar Sin sun kammala sauraron kararraki 36,000 kamar na cin hanci da rashawa wadanda suka shafi ma’aikatan gwamnati, adadin da ya karu da kaso 22.4 kan mizanin shekara-shekara.

Shi kuwa rahoton kwamitin dindindin na majalisar NPC ya bayyana cewa, domin karfafa dokokin da suka shafi tattalin arziki, ya zartar da dokar kyautata wa bangarori masu zaman kansu, wadda ta zayyana ka’idojin rashin nuna wariya da tabbatar da takara cikin adalci da ba da kariya da samar da ci gaba na bai daya.

Haka kuma, ya sake bitar dokar da ta shafi harkokin teku da ta warware sabani da ta cinikayya da kasa da kasa, ta yadda za su yi daidai da dokokin kasa da kasa da kuma kara kyautata manufar bude kofa ta kasar Sin.

A cewar rahoton, domin inganta dokar yaki da cin hanci ta kasa, kasar Sin za ta yi doka kan yaki da cin hanci tsakanin kasa da kasa. Bugu da kari, za ta inganta tsara dokokin da suka shafi kadarorin gwamnati, a matsayin wani bangare na kokarin samar da tattalin arziki irin na gurguzu mai matukar inganci. (FMM)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
  • Sulaiman
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
Yaƙin Amurka Da Iran Na Iya Tura Farashin Litar Fetur Zuwa N2,000 A Nijeriya – PETROAN

Yaƙin Amurka Da Iran Na Iya Tura Farashin Litar Fetur Zuwa N2,000 A Nijeriya - PETROAN

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.