ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Zama Na Biyu Na Taron Majalisar Wakilan Jama’ar Kasar Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
4 months ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2026Äê3ÔÂ9ÈÕ
    3ÔÂ9ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐеڶþ´ÎÈ«Ìå»áÒé¡£
    лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2026Äê3ÔÂ9ÈÕ 3ÔÂ9ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐеڶþ´ÎÈ«Ìå»áÒé¡£ лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

A yau Litinin, aka yi zama na 2 na taro na 4 na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin (NPC) ta 14.

Shugaban kasar Sin Xi Jinping da sauran shugabannin kasar da na Jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin ne suka halarci taron.

Yayin zaman, shugaban kwamitin dindindin na majalisar wakilan jama’ar Zhao Leji, ya gabatar da rahoton aikin kwamitinsa

ADVERTISEMENT

Shi ma shugaban hukumar koli mai karbar korafe-korafen jama’a Ying Yong, ya gabatar da rahoton aiki na hukumar, wanda ya bayyana cewa, adadin mutanen da aka yanke wa hukunci kan laifukan da suka shafi cin zarafin kananan yara ya ragu da kaso 2.2 bisa dari, yayin da adadin yaran da aka yanke wa hukunci bayan aikata laifuka, ya ragu da kaso 9.8 bisa dari.

A rahoton da ya gabatar ga majalisar, shugaban kotun koli na kasar Zhang Jun, ya ce tsarin shari’a ta kasar Sin ba ta lamunci cin zarafin yara ba ko kadan. Ya ce a shekarar 2025, an kammla sauraron kararraki 40,000 da suka shafi zarafin yara, adadin da ya ragu da kaso 1.8 bisa dari kan mizanin shekara-shekara, kana kuma an yanke wa mutane 44,000 hukunci.

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

A cewar rahoton kotun kolin, a bara, jimilar kararraki 25,000 na laifukan da suka shafi kafar intanet aka kammala sauraro, adadin da ya ragu da kaso 62 kan mizanin shekara-shekara, kana an yanke wa mutane 38,000 hukunci.

Har ila yau a shekarar 2025, kotunan kasar Sin sun kammala sauraron kararraki 36,000 kamar na cin hanci da rashawa wadanda suka shafi ma’aikatan gwamnati, adadin da ya karu da kaso 22.4 kan mizanin shekara-shekara.

Shi kuwa rahoton kwamitin dindindin na majalisar NPC ya bayyana cewa, domin karfafa dokokin da suka shafi tattalin arziki, ya zartar da dokar kyautata wa bangarori masu zaman kansu, wadda ta zayyana ka’idojin rashin nuna wariya da tabbatar da takara cikin adalci da ba da kariya da samar da ci gaba na bai daya.

Haka kuma, ya sake bitar dokar da ta shafi harkokin teku da ta warware sabani da ta cinikayya da kasa da kasa, ta yadda za su yi daidai da dokokin kasa da kasa da kuma kara kyautata manufar bude kofa ta kasar Sin.

A cewar rahoton, domin inganta dokar yaki da cin hanci ta kasa, kasar Sin za ta yi doka kan yaki da cin hanci tsakanin kasa da kasa. Bugu da kari, za ta inganta tsara dokokin da suka shafi kadarorin gwamnati, a matsayin wani bangare na kokarin samar da tattalin arziki irin na gurguzu mai matukar inganci. (FMM)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

MASU ALAKA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
Daga Birnin Sin

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
Next Post
Yaƙin Amurka Da Iran Na Iya Tura Farashin Litar Fetur Zuwa N2,000 A Nijeriya – PETROAN

Yaƙin Amurka Da Iran Na Iya Tura Farashin Litar Fetur Zuwa N2,000 A Nijeriya - PETROAN

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.