ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Zama Na Biyu Na Taron Majalisar Wakilan Jama’ar Kasar Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2026Äê3ÔÂ9ÈÕ
    3ÔÂ9ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐеڶþ´ÎÈ«Ìå»áÒé¡£
    лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2026Äê3ÔÂ9ÈÕ 3ÔÂ9ÈÕ£¬Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌþÙÐеڶþ´ÎÈ«Ìå»áÒé¡£ лªÉç¼ÇÕß ÑàÑã Éã

A yau Litinin, aka yi zama na 2 na taro na 4 na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin (NPC) ta 14.

Shugaban kasar Sin Xi Jinping da sauran shugabannin kasar da na Jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin ne suka halarci taron.

Yayin zaman, shugaban kwamitin dindindin na majalisar wakilan jama’ar Zhao Leji, ya gabatar da rahoton aikin kwamitinsa

ADVERTISEMENT

Shi ma shugaban hukumar koli mai karbar korafe-korafen jama’a Ying Yong, ya gabatar da rahoton aiki na hukumar, wanda ya bayyana cewa, adadin mutanen da aka yanke wa hukunci kan laifukan da suka shafi cin zarafin kananan yara ya ragu da kaso 2.2 bisa dari, yayin da adadin yaran da aka yanke wa hukunci bayan aikata laifuka, ya ragu da kaso 9.8 bisa dari.

A rahoton da ya gabatar ga majalisar, shugaban kotun koli na kasar Zhang Jun, ya ce tsarin shari’a ta kasar Sin ba ta lamunci cin zarafin yara ba ko kadan. Ya ce a shekarar 2025, an kammla sauraron kararraki 40,000 da suka shafi zarafin yara, adadin da ya ragu da kaso 1.8 bisa dari kan mizanin shekara-shekara, kana kuma an yanke wa mutane 44,000 hukunci.

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

A cewar rahoton kotun kolin, a bara, jimilar kararraki 25,000 na laifukan da suka shafi kafar intanet aka kammala sauraro, adadin da ya ragu da kaso 62 kan mizanin shekara-shekara, kana an yanke wa mutane 38,000 hukunci.

Har ila yau a shekarar 2025, kotunan kasar Sin sun kammala sauraron kararraki 36,000 kamar na cin hanci da rashawa wadanda suka shafi ma’aikatan gwamnati, adadin da ya karu da kaso 22.4 kan mizanin shekara-shekara.

Shi kuwa rahoton kwamitin dindindin na majalisar NPC ya bayyana cewa, domin karfafa dokokin da suka shafi tattalin arziki, ya zartar da dokar kyautata wa bangarori masu zaman kansu, wadda ta zayyana ka’idojin rashin nuna wariya da tabbatar da takara cikin adalci da ba da kariya da samar da ci gaba na bai daya.

Haka kuma, ya sake bitar dokar da ta shafi harkokin teku da ta warware sabani da ta cinikayya da kasa da kasa, ta yadda za su yi daidai da dokokin kasa da kasa da kuma kara kyautata manufar bude kofa ta kasar Sin.

A cewar rahoton, domin inganta dokar yaki da cin hanci ta kasa, kasar Sin za ta yi doka kan yaki da cin hanci tsakanin kasa da kasa. Bugu da kari, za ta inganta tsara dokokin da suka shafi kadarorin gwamnati, a matsayin wani bangare na kokarin samar da tattalin arziki irin na gurguzu mai matukar inganci. (FMM)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna
  • Sulaiman
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

MASU ALAKA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
Daga Birnin Sin

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Next Post
Yaƙin Amurka Da Iran Na Iya Tura Farashin Litar Fetur Zuwa N2,000 A Nijeriya – PETROAN

Yaƙin Amurka Da Iran Na Iya Tura Farashin Litar Fetur Zuwa N2,000 A Nijeriya - PETROAN

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.