ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Atiku Ba Ya Tsoron A Bincike Shi – Dino Melaye

by Sadiq
4 years ago
Melaye

Tsohon Sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye, ya ce jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar ba sa tsoron duk wani bincike da ake shirin yi wa dan takarar.

Da yake magana kan zargin karkatar da kudade, Melaye ya ce Atiku ne dan Nijeriyar da a aka fi bincika kuma ba a taba samunsa da laifi ba.

  • Sin Za Ta Kara Inganta Hadin Gwiwar Dake Tsakaninta Da Kasashen Afirka
  • NNPP Ta Yi Mummunar Bari A Arewa Maso Gabas

Kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP ne, ya bayyana hakan a cikin shirin siyasar gidan talabijin na Channels a ranar Litinin.

ADVERTISEMENT

Melaye ya ce Atiku a koda yaushe yana mika kansa domin bincike shi ba kamar yadda wasu ke dauka ba.

“Atiku Abubakar mai bin dimokradiyya ne; dan Nijeriya ne. Ya kasance a shirye ko yaushe don yin bincike a bincike shi.

LABARAI MASU NASABA

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

An bincike shi a baya kuma ya fito ba tare da wani laifi ba.

“Don haka ba ma tsoron bincike, domin shi ne dan Nijeriya da aka fi bincika kuma idan ka sake bincikarsa zai fito ba tare da wani laifi ba,” in ji shi.

Melaye ya jaddada cewa ya kamata a binciki takwaran Atiku na jam’iyyar APC, Bola Tinubu tare da gurfanar da shi gaban kotu.

“Shi ne wanda ya fi cancanta a gurfanar a gaban kotu, saboda akwai zarge-zarge masu yawa a kansa ba ya ga rashin sanin hakikanin asalin inda ya samo dukiyarsa,” in ji shi.

Tun da farko dai an saki wani sautin murya a satin da ya gabata, inda aka ji wata murya mai kama da Atiku da wani jami’in gwamnati suna tattauna yadda aka yi fadi da wasu makudan kudade.

MASU ALAKA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia
Manyan Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato
Manyan Labarai

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Next Post
Musulmai Sun Fusata Da Matakin Gwamnatin Bauchi Kan Makabarta

Musulmai Sun Fusata Da Matakin Gwamnatin Bauchi Kan Makabarta

LABARAI MASU NASABA

Melaye

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Melaye

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.