Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar
Ofishin yada labarai na majalisar gudanarwa ta kasar Sin ya shirya taron manema labarai a jiya Juma’a, inda mataimakin ministan...
Ofishin yada labarai na majalisar gudanarwa ta kasar Sin ya shirya taron manema labarai a jiya Juma’a, inda mataimakin ministan...
Ministan harkokin wajen kasar Sin, Wang Yi, ya halarci taron kwamitin ministocin harkokin waje na kasashen kungiyar hadin gwiwa ta...
An sanya wuraren sana’ar kayan tangaran na hannu na Jingdezhen da ke kasar Sin, a cikin jerin wuraren tarihi na...
An kira taron ministocin kungiyar hadin gwiwa kan tattalin arziki ta nahiyar Asiya da tekun Pasific (APEC), kan harkar raya fasahohin dijital da kirkirarriyar basira ko AI na shekarar 2026, jiya Alhamis a birnin Chengdu na kasar Sin, inda aka zartas da sanarwar ministocin kungiyar APEC na shekarar 2026 game da ayyukan raya fasahohin dijital da AI, ko kuma sanarwar Chengdu a takaice. Cikin sanarwar, an cimma matsaya daya ta kafa kungiyar hadin gwiwar raya fasahohin digital da AI ta yankin Asiya da Pasifik, domin kafa tsarin zurfafa hadin gwiwa a fannin raya fasahohin tsakanin mambobin kungiyar APEC a nan gaba. Shugaban taron, kana ministan harkokin masana’antu da sadarwa na kasar Sin Li Lecheng ya bayyana cewa, kasar Sin za ta ci gaba da karfafa hadin gwiwar dake tsakaninta da mambobin kungiyar ta APEC, ta hanyar amfani da tsarin kungiyar, da aiwatar da ra’ayi daya da aka cimma yayin taron na wannan karo, ta yadda za a zurfafa hadin gwiwa da mu’amalar dake tsakanin bangarori daban daban, don cimma moriyar bunkasuwar fasahohin dijital da AI, da kafa makoma mai haske cikin hadin gwiwa. (Mai Fassara: Maryam Yang)
A yau Jumma’a, ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin ta sanar da matakin sanya kamfanoni 14 na Tarayyar Turai (EU) cikin...
Lamarin gibi ta fuskar ci gaba tsakanin gabashin da yammacin Sin wani batu ne da ake yawan tattauna a kansa...
Wani bincike kan ra'ayoyin jama'a da cibiyar bincike ta Pew ta kasar Amurka ta gudanar kwanan nan ya nuna cewa,...
A watan Yulin shekara ta 2026, a birnin Shanghai. A wurin taron raya kirkirarriyar basira ko AI na duniya, mahalarta...
Kasar Sin ta ci gaba da kasancewa wuri mai jan hankulan masu zuba jari daga kasashen waje, inda kamfanoni kusan 4,800 masu jarin waje suka kara yawan jarin da suke zubawa a kasar a rabin farko na shekarar 2026, kamar yadda aka bayyana a wani taron manema labarai da ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin ya gabatar a yau Alhamis. A cikin watanni shida na farko na shekarar, kasar Sin ta samu karuwar kafa sabbin kamfanoni masu jarin waje da kashi 5.3% a mizanin shekara-shekara, inda jarin waje da ake zubawa kai-tsaye (FDI) wanda ake amfani da shi a zahiri ya kai yuan biliyan 402.1, watau kwatankwacin dala biliyan 59.2. Tsarin zuba jarin waje ya ci gaba da samun bunkasa, inda jarin da aka zuba a masana’antun manyan fasahohin zamani ya karu da kashi 33.2% a mizanin shekara-shekara, wanda ya kai kashi 42.4% na daukacin jimillar da aka zuba. (Abdulrazaq Yahuza Jere)
Kwanan nan, Wang Yi, mamba a ofishin siyasa na kwamitin tsakiya na Jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin kuma ministan harkokin...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.