Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Ga Mutane Biyu Da Suka Kashe Malamin Jami’a
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutane biyu da aka samu da laifin...
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutane biyu da aka samu da laifin...
Muƙaddashin shugaban hukumar daidaiton rabon muƙamai ta Ƙasa (FCC), Hon. Kayode Oladele, ya bayyana cewa Arewacin Nijeriya ya samu kashi...
An saki ɗan jarida, Ibrahim Ɗan’uwa Rano, bayan da ƴansanda suka tsare shi a shalƙwatar Rundunar Ƴansanda ta Zone 1...
Rundunar ƴansanda ta ƙasa (NPF) a Zone 1 ta Kano ta tabbatar da cewa tana gudanar da bincike kan wani...
Gwamnatin Jihar Taraba ta ƙaddamar da wani shiri na rigakafin cutar ƙyanda wanda ke da nufin kai wa ga yara...
Rundunar Ƴansanda ta Jihar Kano ta cafke ƴan wata ƙungiya masu damfara mutane ta hanyar yin sojan gona a matsayin...
Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun kai mummunan hari a ofishin ƴansanda na garin Zonkwa a ƙaramar hukumar...
Majalisar Dattawa ta shiga tsakani don warware rikici tsakanin gwamnatin tarayya da ƙungiyar malaman jami’o’i (ASUU), a wani yunƙuri na...
Kwamishinan ƴansanda, CP Miller Dantawaye, ya karɓi ragamar aiki a ranar Juma’a a matsayin kwamishina na 34 na hukumar ƴansanda...
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa raguwar farashin abinci da ake gani a kasuwanni a halin yanzu ya samo asali ne...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.