ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

by Abubakar Sulaiman
1 hour ago

Iyalan Marigayiya Maimuna Sani (Nihal), ɗaliba mai shekaru 14 a aji biyu a karamar sakandare (JSS2) sashin makarantar kwana ta St. Louis da ke Kano, sun nemi a yi musu adalci bayan rasuwarta cikin yanayi mai cike da ruɗani da ake ta cece-kuce kan makarantar.

Iyalan yarinyar sun ce an ba su bayanai mabambanta kan musabbabin mutuwar Nihal. Yayin da makarantar ta ce ta rasu ne sakamakon tashin ciwon cutar asma, wasu bayanai sun nuna cewa an hukunta ta ne saboda jinkirin zuwa masallaci, inda ake zargin manyan ɗalibai mata sun yi mata bulala tare da tilasta mata yin durƙushe na tsawon lokaci kafin ta faɗi ta suma.

Mahaifiyarta, Nusaiba Rabiu Dan Sheriff, ta ce an kira iyalinsu zuwa asibiti inda aka tabbatar musu da mutuwar yarinyar. Ta bayyana cewa ma’aikatan asibitin sun tambaye su ko Nihal na fama da cutar asma, lamarin da ya ƙara jefa su cikin shakku. Ta kuma ce ta lura da wasu alamomi a jikin gawar ɗiyarta da suka sa ta fara tambayar ko an ɓoye mata wani abu game da abin da ya faru.

ADVERTISEMENT

Ta ce tana da yaƙinin akwai wasu bayanai da har yanzu ba a bayyana ba, saboda haka ta buƙaci gwamnati da hukumomin da abin ya shafa su gudanar da cikakken bincike domin gano gaskiyar lamarin da kuma hukunta duk wanda aka samu da hannu a mutuwar yarinyar.

Da aka tuntuɓi shugabar makarantar, Reverend Sister Christiana Diyab, ta ce ba za ta yi magana kan lamarin ba a yanzu saboda yana hannun ‘yansanda. A nata ɓangaren, Rundunar ‘Yansandan Kano ta tabbatar da kafa kwamitin bincike na musamman bayan karɓar ƙorafi daga iyalan marigayiyar.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina

Majalisar Wakilai Ta Fara Yunƙurin Gyaran Dokokin Soja

Daily Trust ta rawaito cewa, rundunar ta ce ta gayyaci malamai uku, manyan ɗalibai mata uku da wasu shaidu biyu domin bayar da bayani, yayin da ake ci gaba da gwaje-gwajen likitanci da na kimiyyar bincike domin gano ainihin musabbabin mutuwar Nihal.

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6
  • Abubakar Sulaiman
    Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Kwara Ta Kai Saraki Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamna AbdulRazaq
  • Abubakar Sulaiman
    Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

MASU ALAKA

Kawayen amarya
Labarai

Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina

June 19, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Fara Yunƙurin Gyaran Dokokin Soja

June 19, 2026
INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6
Manyan Labarai

INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6

June 19, 2026
Next Post
Manzon Allah

Falalar Haɗa Basmala da Suratul Fatiha

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Kawayen amarya

Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina

June 19, 2026
Manzon Allah

Falalar Haɗa Basmala da Suratul Fatiha

June 19, 2026
Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

June 19, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Majalisar Wakilai Ta Fara Yunƙurin Gyaran Dokokin Soja

June 19, 2026
INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6

INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6

June 19, 2026
Daga Ƙarshe, Tinubu Ya Naɗa Jakadu Uku Bayan Tsawon Shekara 2 Ana Jira

Shekarar Musulunci: Tinubu Ya Yi Kira Da A Nuna Kyakkyawan Kishin Ƙasa

June 19, 2026
Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe

Siyasar 2027: Yadda Ƴan Adawa Ke Ƙara Shiga Tsaka-mai-wuya

June 19, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Yadda Cimma Yarjejeniya Tsakanin Amurka Da Iran Ta Fallasa Koma Bayan Tasirin Amurka A Harkokin Duniya

Binciken CGTN Ya Nuna Yadda Cimma Yarjejeniya Tsakanin Amurka Da Iran Ta Fallasa Koma Bayan Tasirin Amurka A Harkokin Duniya

June 18, 2026
Kotu Ta Umarci DSS Ta Mutunta Umarninta Kan Shari’ar Filin Firo Na Bauchi

Kotu Ta Umarci DSS Ta Mutunta Umarninta Kan Shari’ar Filin Firo Na Bauchi

June 18, 2026
Kasar Sin: Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna Tsakanin Amurka Da Iran A Matakin Farko Na Da Matukar Muhimmanci

Kasar Sin: Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna Tsakanin Amurka Da Iran A Matakin Farko Na Da Matukar Muhimmanci

June 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.